Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala
Mai Bai Wa Shugaba Bola Tinubu Shawara kan Harkokin Yaɗa Labarai da Sadarwa, Daniel Bwala, ya ce dakarun sojin Najeriya sun kama wasu baƙin ƙasashen waje da ake zargin suna da alaƙa da matsalolin tsaro a wasu sassan ƙasar. Ya bayyana hakan ne yayin wata tattaunawa a shirin The Link Up Podcast. Bwala ya ce … Continue reading Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala
Copy and paste this URL into your WordPress site to embed
Copy and paste this code into your site to embed