Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Tinubu Ya Buƙaci Majalisa Ta Sahale Masa Ciyo Bashin Triliyan 1.15

      November 5, 2025

      Gwamnatin Tarayya Ta Raba Gidaje 100 Ga Zawarawa a Kaduna

      November 5, 2025

      Ƴan Najeriya Ku Kwantar Da Hankalinku Za Mu Ɗauki Mataki Akan Barazanar Trump – Tinubu

      November 5, 2025

      Har Yanzu Sowore Bai Gurfanar Da Kansa a Gaban Hukuma Ba – Rundunar Ƴansanda

      November 5, 2025
    • Siyasa

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025

      Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio

      November 4, 2025

      Har Yanzu Bamu Janye Dakatarwar Shekaru 30 Da Mu Ka Yi Wa El-Rufai Ba – SDP

      November 2, 2025

      Gwamnan Taraba Zai Koma Jam’iyyar APC

      October 29, 2025

      Gwamnonin PDP Sun Zaɓi Tanimu Turaki a Matsayin Ɗan Takararsu a Zaɓen Shugabancin Jam’iyya

      October 25, 2025
    • Addini

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025

      Tinubu Ya Bawa NAHCON Umarnin Rage Kuɗin Hajjin 2026 Cikin Gaggawa

      October 7, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 8 a Jihar Zamfara
    Featured

    Ƴan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 8 a Jihar Zamfara

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 17, 2025No Comments2 Mins Read

    Wasu ‘yan bindiga sun kai mummunan hari a yankin Tsafe na Jihar Zamfara, inda suka kashe jami’an tsaro guda takwas, ciki har da ’yan sanda biyar da jami’an Community Protection Guards uku. Lamarin ya faru ne da yammacin Alhamis a kusa da kauyen Gidan-Giye, a kan hanyar Gusau–Funtua, yayin da rundunar tsaro ke sintiri domin kare matafiya daga hare-haren da ke yawan faruwa a yankin.

    Wani mazaunin yankin, Ya’u Musa, ya bayyana cewa ‘yan bindigar sun boye a daji kafin su bude wuta kan motar sintirin, inda suka kashe dukkanin jami’an nan take. Ya ce waɗannan jami’an an turo su ne daga gidan gwamnati na Gusau domin gudanar da aikin musamman na tabbatar da tsaron hanya, amma cikin ƴan mintuna bayan barin garin Tsafe ne aka ji karar harbe-harbe daga inda aka kai musu kwanton bauna.

    Bayan harin, ’yan bindigar sun tsere cikin daji ta kan babura, yayin da aka dauki gawarwakin jami’an zuwa Asibitin Kasa na Gusau (Federal Medical Centre). Harin ya kara tayar da hankalin al’umma da ke fama da matsalar tsaro a yankin Tsafe da kewaye.

    Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana jimaminsa kan kisan, tare da yin ta’aziyya ga iyalan wadanda suka rasu. A cikin wata sanarwa da ya wallafa a Facebook, ya roki Allah ya gafarta musu, tare da yin addu’ar kawo karshen matsalar tsaro a Zamfara da arewacin Najeriya baki ɗaya.

    Ƴan Bindiga
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleSaudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026
    Next Article Munsan Abinda Ya Sa Gwamnoninmu Su Ke Fita Daga Jam’iyya – PDP
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Addini

    Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

    November 5, 2025
    Featured

    Tinubu Ya Buƙaci Majalisa Ta Sahale Masa Ciyo Bashin Triliyan 1.15

    November 5, 2025
    Featured

    Gwamnatin Tarayya Ta Raba Gidaje 100 Ga Zawarawa a Kaduna

    November 5, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202535 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202531 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202526 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views

    Kotu Ta Bayar Da Belin Sowore

    October 24, 202519 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.