Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Ƴan Najeriya 230 ,000 Na Buƙatar Dashen Ƙoda – Rahoto
    Featured

    Ƴan Najeriya 230 ,000 Na Buƙatar Dashen Ƙoda – Rahoto

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 23, 2025No Comments2 Mins Read

    A ranar Lahadi, 23 ga Nuwamba 2025, wani Farfesa na fannin Magungunan Ciki da Koda a Jami’ar Niger Delta da ke Bayelsa, Oghenekaro Egbi, ya bayyana cewa cutar chronic kidney disease (CKD) a matsayin wadda take kan gaba wajen zama sanadin mutuwa ta biyar a duniya, inda ya tabbatar da cewa akalla ’yan Najeriya 230,000 na bukatar dashen koda ko jinyar dialysis domin tsira.

    A cewarsa, hawan jini, ciwon suga, kiba, da cututtukan kamuwa da kwayoyin cuta kamar hepatitis da HIV ne suka dagula al’amura, tare da haifar da nauyin cututtuka biyu a lokaci guda. Ya ce sama da kashi 68% na marasa lafiya da ake kwantarwa a wani babban asibiti a Bayelsa na fama da cututtukan da ba a yaduwa, tare da kara da cewa halin rayuwa da cin abinci na zamani — musamman abincin da aka sarrafa sosai — shi ma yana haddasa mummunar illa ga koda.

    Ya kara da cewa bincikensa ya nuna cewa shan lemo, kayan gwangwani, nama da aka sarrafa, noodles, da sauran kayan da ke dauke da sinadarai masu yawa na kara hadarin cutar da kashi 24%. A nan ne ya ce muhalli ma na da tasiri, inda ya bayyana cewa mutanen Obunagha — yankin da ake harkan kona iskar gas — sun fi fama da matsalolin koda fiye da mazauna Azikoro da ba a samun gas flare. Bechi Hausa ta gano cewa talauci da tsadar jinya na kara jefa marasa lafiya cikin halin kaka-ni-ka-yi, inda mafi yawan masu dialysis ba sa iya ci gaba da jinya har mako guda.

    Farfesan ya ce a kasashen da suka ci gaba kusan kashi 30% na masu cutar koda mataki na ƙarshe ana musu dashen koda, amma a Najeriya kasa da mutum 1 cikin 100 ne ke samun wannan damar saboda rashin kudade, karancin kayan aiki da kuma ƙarancin sani. Don haka ya bukaci gwamnati ta inganta manufofi, fadakar da jama’a, da kara zuba jari a bangaren kiwon lafiya domin rage wannan barazana mai karuwa ga al’umma.

    Najeriya
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleGwamnatin Neja Ta Sanar Da Rufe Makaranta a Faɗin Jihar
    Next Article Ma’aikatan Lantarki Zasu Tsunduma Yajin Aiki a Najeriya
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202542 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.