Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gidaje 20 Da Ake Zargina a Kansu Ba Nawa Bane Ne Waɗanda Mahaifinmu Ya Bar Mana Gado Ne – Abba Kyari

      November 6, 2025

      Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

      November 6, 2025

      Shekarau @ 70: Damuwa Bata Taɓa Hanani Bacci Ba – Shekarau

      November 6, 2025

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Tinubu Ya Buƙaci Majalisa Ta Sahale Masa Ciyo Bashin Triliyan 1.15

      November 5, 2025
    • Siyasa

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025

      Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio

      November 4, 2025

      Har Yanzu Bamu Janye Dakatarwar Shekaru 30 Da Mu Ka Yi Wa El-Rufai Ba – SDP

      November 2, 2025

      Gwamnan Taraba Zai Koma Jam’iyyar APC

      October 29, 2025

      Gwamnonin PDP Sun Zaɓi Tanimu Turaki a Matsayin Ɗan Takararsu a Zaɓen Shugabancin Jam’iyya

      October 25, 2025
    • Addini

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025

      Tinubu Ya Bawa NAHCON Umarnin Rage Kuɗin Hajjin 2026 Cikin Gaggawa

      October 7, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Ƴan Sanda Sun Kama Wani Ɓarawo Kwanaki Biyar Bayan Fitowarsa Daga Gidan Gyaran Hali
    Featured

    Ƴan Sanda Sun Kama Wani Ɓarawo Kwanaki Biyar Bayan Fitowarsa Daga Gidan Gyaran Hali

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 31, 2025No Comments2 Mins Read

    ’Yan sanda a jihar Legas sun sake cafke wani tsohon fursuna mai suna Segun Kolawole, dan shekara 25, kwana biyar kacal bayan an sake shi daga kurkukun Kirikiri Correctional Centre. An kama shi ne bisa zargin komawa ga aikata laifin fashi da yankan aljihu, tare da wasu abokan aikinsa biyu — Sodiq Isa (27) da Adekanmbi Ganiu (21).

    Labarin ya nuna cewa jami’an ’yan sanda sun damke Kolawole ne da safiyar Talata a kasuwar Oshodi, bayan sun lura da motsinsa da ya haifar da zargi. Bayan bincike, an gano tsabar kuɗi ₦80,000 da wayar Infinix Note 40 Pro, waɗanda aka tabbatar da cewa duk daga wani fashi da aka yi a Opebi ne, inda aka sace ₦200,000 da waya daga hannun wani ɗan kasuwa.

    Kakakin ’yan sandan jihar, SP Abimbola Adebisi, ta bayyana cewa Kolawole ya riga ya sayi kaya da takalma da wani ɓangare na kuɗin da ya sace, kuma duk an kwato su daga hannunsa. Adebisi ta kara da cewa jami’an RRS sun kuma cafke sauran abokan aikinsa biyu a wani samame daban da aka gudanar a ranar Juma’a da yamma, inda ake zargin suna yunkurin satar wayoyi daga hannun fasinjoji a wurare daban-daban na Legas.

    Rundunar ’yan sanda ta tabbatar da cewa za a gurfanar da mutanen gaba ɗaya a gaban kotu bayan kammala bincike, domin girbar abin da suka shuka. Wannan na zuwa ne yayin da hukumomin tsaro ke ƙara kaimi wajen yakar laifukan fashi, sata da yankan aljihu a jihar Legas da kewaye.

    Ƴan Sanda
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleƘarin Harajin Man Fetur Zai Ƙarfafa Masana’antu a Najeriya – Fadar Shugaban Ƙasa
    Next Article Ma’aikatar Ma’adanai a Najeriya Ta Tara Naira Biliyan 28 a 2024
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gidaje 20 Da Ake Zargina a Kansu Ba Nawa Bane Ne Waɗanda Mahaifinmu Ya Bar Mana Gado Ne – Abba Kyari

    November 6, 2025
    Featured

    Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

    November 6, 2025
    Featured

    Shekarau @ 70: Damuwa Bata Taɓa Hanani Bacci Ba – Shekarau

    November 6, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202535 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202532 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202526 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views

    Kotu Ta Bayar Da Belin Sowore

    October 24, 202519 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.