Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Kotu Ta Yanke wa Mutane Biyu Hukuncin Kisa Kan Hallaka Ango a Kano

      March 4, 2026

      Mutane 2 Sun Mutu, 8 Sun Jikkata a Harin Boko Haram a Yobe

      March 4, 2026

      ADC Ta Nuna Goyon Bayanta Ga El-Rufai Da Malami

      March 4, 2026

      Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Man Fetur

      March 3, 2026

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026
    • Siyasa

      ADC Ta Nuna Goyon Bayanta Ga El-Rufai Da Malami

      March 4, 2026

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Jihohin Najeriya Za Su Rabauta Da Naira Biliyan 32 Daga Gwamnatin Tarayya
    Featured

    Jihohin Najeriya Za Su Rabauta Da Naira Biliyan 32 Daga Gwamnatin Tarayya

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 23, 2025No Comments2 Mins Read

    Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sanar da cewa za ta raba naira biliyan 32.9 ga jihohi da cibiyoyin lafiya kafin ƙarshen watan Oktoba, domin inganta harkokin kiwon lafiyar jama’a a fadin ƙasar. Wannan mataki na cikin shirin gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na inganta walwalar al’umma da tabbatar da cewa ‘yan Najeriya na samun ingantattun ayyukan lafiya a matakin farko.

    Ministan Lafiya da Walwalar Jama’a, Farfesa Muhammad Pate, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da aka fitar ranar Laraba, yayin ƙaddamar da sabon tsarin Asusun Lafiya na Matakin Farko, wato Basic Health Care Provision Fund (BHCPF 2.0). Sabon tsarin ya mayar da hankali kan gaskiya, inganci da kuma biyan sakamako bisa la’akari da aikin da aka gudanar.

    Farfesa Pate ya ce wannan tsari ya biyo bayan umarnin Shugaba Tinubu ne na tabbatar da gaskiya da ingantaccen amfani da kuɗaɗen gwamnati da na abokan hulɗa. Ya kara da cewa sabon tsarin zai tabbatar da cewa kuɗin da aka ware za a yi amfani da su yadda ya dace wajen samar da kayan aiki da inganta ayyukan lafiya a asibitocin matakin farko.

    A cewar gwamnatin tarayya, yawan cibiyoyin lafiya da ke amfana da asusun BHCPF zai ƙaru daga 8,800 zuwa 13,000 a fadin ƙasar. Wannan karin yawan cibiyoyin zai taimaka wajen faɗaɗa damar samun kula da lafiya ga jama’a, musamman a yankunan karkara da ke da ƙarancin kayan aiki da ma’aikatan lafiya.

    Gwamnatin Tarayya
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleGwamnatin Kwara Ta Biya Ƴan Fansho Naira Biliyan 3.3
    Next Article Kotu Ta Bayar Da Belin Sowore
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Kotu Ta Yanke wa Mutane Biyu Hukuncin Kisa Kan Hallaka Ango a Kano

    March 4, 2026
    Featured

    Mutane 2 Sun Mutu, 8 Sun Jikkata a Harin Boko Haram a Yobe

    March 4, 2026
    Featured

    ADC Ta Nuna Goyon Bayanta Ga El-Rufai Da Malami

    March 4, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202544 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.