Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Zamu Kare Mutuncin Duk Wani Jami’in Soja Dake Bakin Aiki – Ministan Tsaro

      November 12, 2025

      An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

      November 12, 2025

      Majalisar Dattawa Ta Amincewa Tinubu Ya Ciyo Bashin Triliyan 1.15

      November 12, 2025

      Ina Sane Nake Yin Wasu Abubuwa a Ƴan kwanakin Nan – Alhassan Ado

      November 12, 2025

      An Sace Motar Mataimakin Gwamnan Kano a Gidan Gwamnati

      November 12, 2025
    • Siyasa

      Engr. Sagir Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

      November 12, 2025

      Kotu Ta Sake Dakatar Da Babban Taron PDP

      November 11, 2025

      INEC Ta Ayyana Soludo a Matsayin Wanda Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

      November 9, 2025

      An Rantsar Da Shugaban Ƙasa Mafi Tsufa a Duniya

      November 7, 2025

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025
    • Addini

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Majalisar Dattawa Ta Amincewa Tinubu Ya Ciyo Bashin Triliyan 1.15
    Featured

    Majalisar Dattawa Ta Amincewa Tinubu Ya Ciyo Bashin Triliyan 1.15

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 12, 2025No Comments1 Min Read

    Majalisar Dattijai ta amince da bukatar Shugaba Bola Tinubu na ɗaukar lamuni na N1.15 triliyan daga kasuwar cikin gida domin cike gibin da ya rage a kasafin shekarar 2025. Wannan mataki ya biyo bayan rahoton Kwamitin Majalisar Dattijai na Bashin Cikin Gida da Na Waje da aka gabatar a zaman majalisar ranar Laraba 12 ga Nuwamba, 2025.

    Rahoton ya nuna cewa Dokar Kasafin Shekarar 2025 ta tanadi kashe kuɗi na N59.99 triliyan, wanda ya haura N54.74 triliyan da fadar shugaban ƙasa ta fara da shi, inda hakan ya haifar da gibin kasafi na N14.10 triliyan. Daga cikin wannan adadi, an riga an amince da N12.95 triliyan a matsayin bashin, yayin da N1.15 triliyan ke nan bai samu ba.

    Shugaba Tinubu ya nemi wannan sabon lamuni ranar 4 ga Nuwamba, inda ya bayyana cewa zai taimaka wajen tabbatar da aiwatar da dukkan shirye-shirye da ayyukan gwamnati da aka tsara a shekarar 2025.

    Bugu da ƙari, wani kudurin da Sanata Abdul Ningi ya gabatar an amince da shi, inda aka umurci Kwamitin Kasafin Kudi na Majalisar Dattijai da ya kara kulawa wajen tabbatar da cewa kudaden lamunin sun shiga inda ya dace kuma an yi amfani da su yadda aka nufa.

    Tinubu
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleIna Sane Nake Yin Wasu Abubuwa a Ƴan kwanakin Nan – Alhassan Ado
    Next Article An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Zamu Kare Mutuncin Duk Wani Jami’in Soja Dake Bakin Aiki – Ministan Tsaro

    November 12, 2025
    Featured

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 2025
    Featured

    Ina Sane Nake Yin Wasu Abubuwa a Ƴan kwanakin Nan – Alhassan Ado

    November 12, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202537 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202536 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202527 Views

    Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

    November 6, 202522 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.