Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Nnamdi Kanu Ya Nemi Kotu Ta Dakatar Da Yanke Masa Hukunci Zuwa Wani Lokaci Na Daban

      November 13, 2025

      NAFDAC Ta Lalata Magunguna Da Kayan Abinci Marasa Kyau Na Kimanin Naira Biliyan 20

      November 13, 2025

      Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Turanci a Matsayin Harshen Koyarwa a Makarantun Najeriya

      November 13, 2025

      Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 15% Kan Fetur Ɗin Da Aka Shigo Da Shi Ƙasar

      November 13, 2025

      Atiku Ya Ƙaryata Batun Baiwa Sojan Ruwa Sabuwar Mota

      November 13, 2025
    • Siyasa

      Engr. Sagir Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

      November 12, 2025

      Kotu Ta Sake Dakatar Da Babban Taron PDP

      November 11, 2025

      INEC Ta Ayyana Soludo a Matsayin Wanda Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

      November 9, 2025

      An Rantsar Da Shugaban Ƙasa Mafi Tsufa a Duniya

      November 7, 2025

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025
    • Addini

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 15% Kan Fetur Ɗin Da Aka Shigo Da Shi Ƙasar
    Featured

    Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 15% Kan Fetur Ɗin Da Aka Shigo Da Shi Ƙasar

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 13, 2025No Comments2 Mins Read

    Gwamnatin Tarayya ta dakatar da shirin aiwatar da harajin kashi 15 cikin 100 kan shigo da man fetur da dizal daga ƙasashen waje. Hukumar kula da harkokin man fetur ta ƙasa (NMDPRA) ce ta bayyana hakan a wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na X, inda ta ce aiwatar da wannan haraji “ba ya cikin tsare-tsare a halin yanzu.” A baya, rahotanni sun nuna cewa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da harajin mai suna ad-valorem a kan man fetur (PMS) da dizal (AGO), sai dai an janye matakin domin kauce wa tashin farashin mai da kuma yiwuwar karancin sa a kasuwa.

    Hukumar NMDPRA ta tabbatar da cewa akwai wadataccen man fetur, dizal da iskar gas a ƙasar, waɗanda ke fitowa daga matatun cikin gida da kuma shigo da su daga waje. Ta ce wannan mataki zai taimaka wajen tabbatar da ci gaba da wadatar mai a tashoshin rarrabawa, musamman a lokutan da ake buƙatar sa sosai.

    Hukumar ta kuma roƙi ’yan kasuwa da masu tashoshi da su guji boye mai ko ƙara farashi ba bisa ka’ida ba, tare da jaddada cewa za ta ci gaba da sa ido kan harkokin rarraba mai don kauce wa kowace irin tangarda. Haka kuma ta tabbatar da aniyar ta wajen tabbatar da tsaron makamashi da wadatar mai a fadin ƙasar.

    Gwamnati
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleAtiku Ya Ƙaryata Batun Baiwa Sojan Ruwa Sabuwar Mota
    Next Article Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Turanci a Matsayin Harshen Koyarwa a Makarantun Najeriya
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Nnamdi Kanu Ya Nemi Kotu Ta Dakatar Da Yanke Masa Hukunci Zuwa Wani Lokaci Na Daban

    November 13, 2025
    Featured

    NAFDAC Ta Lalata Magunguna Da Kayan Abinci Marasa Kyau Na Kimanin Naira Biliyan 20

    November 13, 2025
    Featured

    Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Turanci a Matsayin Harshen Koyarwa a Makarantun Najeriya

    November 13, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202537 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202536 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202527 Views

    Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

    November 6, 202522 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.