Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Boko Haram Da ISWAP Ƴan Ta’adda Ne Ba Musulunci Suke Wakilta Ba — Sheikh Eleha
    Featured

    Boko Haram Da ISWAP Ƴan Ta’adda Ne Ba Musulunci Suke Wakilta Ba — Sheikh Eleha

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 29, 2025No Comments2 Mins Read

    Babban Limamin DaaruNaim Central Mosque, Lagos, Sheikh Imran AbdulMajeed Eleha, ya ce ba Musulmi na gaskiya ne ke aikata kashe-kashe ko kai farmaki kan Kiristoci ba, yana mai cewa addinin Musulunci ya haramta cutar da kowa. Ya bayyana hakan ne a hira da Punch a ranar 29 ga Nuwamba, 2025, inda ya ce Qur’ani ya umurci musulmi da adalci da kyautatawa ga duk wanda bai yi musu fada ba.

    Sheikh Eleha ya ce wadanda ke kiran kansu da sunan musulmi suna kashe mutane suna daga cikin Khawarij, wadanda Annabi ya yi hasashen bullarsu. Ya ce Shari’a ba ta bai wa mutum damar kashe wani ba, kuma duk wanda ke amfani da “Allahu Akbar” wajen aika mummunan laifi ba Musulmi ba ne. Bechi Hausa ta lura cewa malamin ya jaddada cewa Boko Haram da ISWAP ba su wakiltar Musulunci, domin akidarsu bata ce, kuma matsalolin yanbindiga siyasa ce, ba addini ba.

    Malamin ya ce yawancin wadanda bandits ke kashewa Musulmai ne, don haka kuskure ne a rika danganta rikicin Arewa ga addini. Ya kuma yi zargin cewa akwai manyan mutane da ke daukar nauyin miyagun, saboda kudaden da ake karba a cikin daji ba su da amfani ga ’yan bindiga muddin ba a garuruwa ake sarrafa su. Ya ce gwamnati na iya shawo kan matsalar idan ta kama masu daukar nauyin ta’addanci.

    A karshe, Sheikh Eleha ya ce dole gwamnati ta magance tushen matsalar, ta hada malamai Musulmi da Kiristoci wajen wa’azi domin rage tsaurin ra’ayi. Ya bayar da misalin yadda Saudi Arabia ta yi amfani da tsarin yafiya wajen murkushe Al-Qaeda. Ya kara da cewa dangantaka tsakanin Musulmi da Kirista a Najeriya lafiya lau take, matsalolin kuwa siyasa ne, ba rikicin addini ba.

    ISWAP
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleRasuwar Ɗahiru Bauchi Babban Giɓi Ne a Najeriya – NAHCON
    Next Article Ƴansanda Sun Kama Ƴan Fashi a Jigawa
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.