Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

      September 4, 2026

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

      September 3, 2026

      Gwamnatin Kano ta fitar da iyakoki tsakanin Jam’iar Bayero da alummar Rimin Zakara bayan kammala biyan diyya

      September 3, 2026

      Ƙungiyar Miyetti Allah Ta Buƙaci Tinubu Ya Sa a Saki Shugabanta

      September 3, 2026
    • Siyasa

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Ɗan Takarar Sanatan Kano ta Tsakiya a NDC Na Shirin Komawa APC

      September 2, 2026

      Ƴan Siyasa Ne Matsalar Najeriya – Peter Obi

      August 31, 2026

      Bai kamata Tinubu ya bar Najeriya a dai dai lokacin da matsaloli ke addabar ƙasarsa ba – Atiku

      August 31, 2026

      Atiku Ya Yi Alkawarin Sake Buɗe Iyakokin Najeriya Idan Ya Lashe Zaɓen 2027

      August 28, 2026
    • Addini

      Shugaban Asibitin Kwararru na Best Choice, Na Taya Gwamnan Kano Da Al’umma Bikin Murnar Maulidi Annabi SAW

      September 2, 2026

      Hajj 2027 : Kano ta kammala sayar da kujeru 3,050 da aka ware wa jihar

      August 31, 2026

      Gwamnatin Kano ta bayar da hutu domin bikin Takutaha

      August 26, 2026

      Wasu Malamai Daga Arewacin Najeriya Sun Goyi Bayan Tazarcen Tinubu

      August 23, 2026

      Gwamnatin Tarayya ta ayyana Talata a matsayin ranar hutun Maulidi

      August 21, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ƴanbindiga Sun Sace Shugaban Jam’iyyar ’iyyar APC Na Ƙaramar Hukumar Rogo

      September 1, 2026

      Amurka Za Ta Janye Sojoji Kusan 200 Daga Najeriya

      August 28, 2026

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Boko Haram Da ISWAP Ƴan Ta’adda Ne Ba Musulunci Suke Wakilta Ba — Sheikh Eleha
    Featured

    Boko Haram Da ISWAP Ƴan Ta’adda Ne Ba Musulunci Suke Wakilta Ba — Sheikh Eleha

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 29, 2025No Comments2 Mins Read

    Babban Limamin DaaruNaim Central Mosque, Lagos, Sheikh Imran AbdulMajeed Eleha, ya ce ba Musulmi na gaskiya ne ke aikata kashe-kashe ko kai farmaki kan Kiristoci ba, yana mai cewa addinin Musulunci ya haramta cutar da kowa. Ya bayyana hakan ne a hira da Punch a ranar 29 ga Nuwamba, 2025, inda ya ce Qur’ani ya umurci musulmi da adalci da kyautatawa ga duk wanda bai yi musu fada ba.

    Sheikh Eleha ya ce wadanda ke kiran kansu da sunan musulmi suna kashe mutane suna daga cikin Khawarij, wadanda Annabi ya yi hasashen bullarsu. Ya ce Shari’a ba ta bai wa mutum damar kashe wani ba, kuma duk wanda ke amfani da “Allahu Akbar” wajen aika mummunan laifi ba Musulmi ba ne. Bechi Hausa ta lura cewa malamin ya jaddada cewa Boko Haram da ISWAP ba su wakiltar Musulunci, domin akidarsu bata ce, kuma matsalolin yanbindiga siyasa ce, ba addini ba.

    Malamin ya ce yawancin wadanda bandits ke kashewa Musulmai ne, don haka kuskure ne a rika danganta rikicin Arewa ga addini. Ya kuma yi zargin cewa akwai manyan mutane da ke daukar nauyin miyagun, saboda kudaden da ake karba a cikin daji ba su da amfani ga ’yan bindiga muddin ba a garuruwa ake sarrafa su. Ya ce gwamnati na iya shawo kan matsalar idan ta kama masu daukar nauyin ta’addanci.

    A karshe, Sheikh Eleha ya ce dole gwamnati ta magance tushen matsalar, ta hada malamai Musulmi da Kiristoci wajen wa’azi domin rage tsaurin ra’ayi. Ya bayar da misalin yadda Saudi Arabia ta yi amfani da tsarin yafiya wajen murkushe Al-Qaeda. Ya kara da cewa dangantaka tsakanin Musulmi da Kirista a Najeriya lafiya lau take, matsalolin kuwa siyasa ne, ba rikicin addini ba.

    ISWAP
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleRasuwar Ɗahiru Bauchi Babban Giɓi Ne a Najeriya – NAHCON
    Next Article Ƴansanda Sun Kama Ƴan Fashi a Jigawa
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

    September 4, 2026
    Featured

    A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

    September 4, 2026
    Featured

    Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

    September 3, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025229 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202680 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202551 Views

    Gwamnatin Kano Ta Raba Filaye Ga Masu Taimakawa Gwamna Sama da 2,500

    August 1, 202644 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.