Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Wani Bom Yayi Ajalin Wasu Matasa a Borno
    Featured

    Wani Bom Yayi Ajalin Wasu Matasa a Borno

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanDecember 6, 2025No Comments2 Mins Read

    Jami’an ‘yan sandan jihar Borno sun tabbatar da cewa wani abin fashewa ya kashe matasa hudu a Banki, karamar hukumar Bama. Lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 12:40 na ranar Juma’a a bayan tashar motar Banki da ke unguwar Wajari, inda matasan suka ci karo da nakiyar inda su ka dauko ta. Wadanda suka rasu sun hada da Awana Mustapha mai shekaru 15, Malum Modu 14, Lawan Ibrahim 12, da Modu Abacha 12.

    Kakaki rundunar ‘yan sandan jihar, ASP Nahum Daso, ya ce bincike ya nuna cewa yaran suna wasa da kayan ne a wani ɗaki na wucin-gadi kafin ya tashi ya hallaka su. Nahum ya kara da cewa wani yaro mai suna Mustapha Tijja, dan shekaru 12, ya tsira amma ya samu munanan raunuka, kuma yanzu haka yana jinya a asibitin NGO na FHI 360 da ke Banki. Bechi Hausa ta gano cewa kwararrun jami’ai a fannin tarwatsa bama-bamai tare da DPO na Banki sun isa wajen nan take domin kulle yankin da gudanar da bincike.

    Rundunar ‘yan sanda ta bayyana cewa an dawo da zaman lafiya a yankin, kuma bincike ya ci gaba domin gano asalin kayan fashewar da yadda ya shiga hannun yaran. Wannan lamari ya sake jaddada matsalar baraguzan bamabamai da ke yawo a yankunan da rikici ya shafa, abin da ke haifar da barazana ga rayukan al’umma musamman kananan yara.

    Kwamishinan ‘yan sandan jihar, Naziru Abdulmajid, ya mika sakon ta’aziyya ga iyalan da abin ya shafa, tare da yin kira ga jama’a – musamman yara – da su guji taba ko wasa da kowanne abu da ba su sani ba. Ya bukaci al’umma da su rika kai rahoton dukkan kayayyakin da ake zargin na iya fashewa ga ofishin ‘yan sanda mafi kusa domin kare rayuka.

    Borno
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleKano Online Chapel Remains Committed to Ethical, Condemns Blackmail Journalism – Dangambo
    Next Article Ƴan Sanda Sun Kama Ɓarayin Motoci a Kwara
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.