Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » An Sako Ragowar Daliban Neja 130 Da Aka Sace
    Featured

    An Sako Ragowar Daliban Neja 130 Da Aka Sace

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanDecember 22, 2025No Comments2 Mins Read

    An sako ragowar dalibai 130 da aka sace daga Makarantar St. Mary’s Catholic Primary da Secondary School da ke Papiri a Ƙaramar Hukumar Agwara ta Jihar Niger. Rahotanni sun nuna cewa an sake su ne a wani wuri da ke tsakanin ƙananan hukumomin Agwara da Borgu, bayan shafe kusan wata guda a hannun masu garkuwa da mutane.

    Kakakin rundunar ’yan sandan Jihar Niger, SP Wasiu Abiodun, ya tabbatar da sakin daliban, kodayake ya ce har yanzu ana tantance adadin su na ƙarshe. Haka nan, Bishop na Diocese na Kontagora kuma mai makarantar, Most Rev. Bulus Dauwa Yohanna, ya ce Gwamna Mohammed Umaru Bago ne ya sanar da shi labarin, yana mai tabbatar da cewa dalibai da malamansu sun kubuta lafiya, kuma ana sa ran za su isa Minna domin tarbar hukuma a gidan gwamnati.

    Tun da farko, ’yan bindiga sun kai hari makarantar a ranar 21 ga Nuwamba, 2025, inda suka sace mutane 315 da suka haɗa da dalibai 303 da malamai 12. Bayan wasu dalibai sun tsere, an rage adadin da ke tsare zuwa 265, kafin daga bisani a saki dalibai 100 a ranar 7 ga Disamba. Mai magana da yawun shugaban ƙasa, Bayo Onanuga, ya ce sakin duka daliban ya biyo bayan aikin hadin gwiwar sojoji da bayanan sirri, kuma ana sa ran za su haɗu da iyayensu domin shagulgulan Kirsimeti.

    Neja
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleNAFDAC Ta Baza Jami’anta Domin Daƙile Yaɗuwar Indomie
    Next Article Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Alhamis Da Juma’a a Matsayin Hutun Kirsimeti
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202542 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.