Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Tinubu Ya Buƙaci Majalisa Ta Sahale Masa Ciyo Bashin Triliyan 1.15

      November 5, 2025

      Gwamnatin Tarayya Ta Raba Gidaje 100 Ga Zawarawa a Kaduna

      November 5, 2025

      Ƴan Najeriya Ku Kwantar Da Hankalinku Za Mu Ɗauki Mataki Akan Barazanar Trump – Tinubu

      November 5, 2025

      Har Yanzu Sowore Bai Gurfanar Da Kansa a Gaban Hukuma Ba – Rundunar Ƴansanda

      November 5, 2025
    • Siyasa

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025

      Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio

      November 4, 2025

      Har Yanzu Bamu Janye Dakatarwar Shekaru 30 Da Mu Ka Yi Wa El-Rufai Ba – SDP

      November 2, 2025

      Gwamnan Taraba Zai Koma Jam’iyyar APC

      October 29, 2025

      Gwamnonin PDP Sun Zaɓi Tanimu Turaki a Matsayin Ɗan Takararsu a Zaɓen Shugabancin Jam’iyya

      October 25, 2025
    • Addini

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025

      Tinubu Ya Bawa NAHCON Umarnin Rage Kuɗin Hajjin 2026 Cikin Gaggawa

      October 7, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » ASUU Ta Tsunduma Yajin Aikin Gargaɗi Na Makonni Biyu
    Featured

    ASUU Ta Tsunduma Yajin Aikin Gargaɗi Na Makonni Biyu

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 12, 2025No Comments2 Mins Read

    Kungiyar Malaman Jami’o’i ta ƙasa (ASUU) ta sanar da fara yajin aikin gargaɗi na tsawon mako biyu a dukkan jami’o’in gwamnati a Najeriya. Shugaban kungiyar, Farfesa Chris Piwuna, ne ya bayyana haka yayin taron manema labarai da aka gudanar a jami’ar Abuja ranar Lahadi 12 ga Oktoba. Wannan mataki ya biyo bayan ƙarewar wa’adin gargadin kwanaki 14 da kungiyar ta bayar tun ranar 28 ga Satumba, 2025.

    ASUU ta umarci dukkan rassanta a fadin ƙasar da su daina aiki daga tsakar daren Litinin, 13 ga Oktoba, 2025. Farfesa Piwuna ya bayyana cewa yajin aikin zai kasance cikakke kuma gaba ɗaya, kamar yadda majalisar zartarwa ta ƙasa ta amince a taronta na baya-bayan nan. Wannan na nuna sabon takaddama tsakanin ASUU da Gwamnatin Tarayya duk da tattaunawar sulhu da ake yi domin kauce wa sake shiga rikicin ilimi.

    A cewar Ministan Ilimi, Dakta Tunji Alausa, gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na ƙoƙarin kammala tattaunawa da ASUU da sauran ƙungiyoyi don warware matsalolin da suka dade suna jawo rikici. Ya bayyana cewa gwamnati ta riga ta saki Naira biliyan 50 domin biyan hakkokin EAA ga malamai, sannan an ware karin biliyan 150 a kasafin kuɗin 2025 don gyaran jami’o’i, wanda za a rarraba a matakai uku.

    Sai dai duk da wannan ci gaban, ASUU ta dage cewa babu wani mataki tabbatacce da zai iya dakatar da su daga aiwatar da shawarar yajin aiki. Wannan sabon yajin aikin na iya jefa harkar ilimi cikin wani sabon cikas, yayin da ɗalibai da iyaye ke fargabar tasirin da hakan zai haifar a tsarin karatun jami’o’in gwamnati.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleMatasa Sun Gaji Da Mulkin Kama-karya a Najeriya- Atiku
    Next Article Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Addini

    Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

    November 5, 2025
    Featured

    Tinubu Ya Buƙaci Majalisa Ta Sahale Masa Ciyo Bashin Triliyan 1.15

    November 5, 2025
    Featured

    Gwamnatin Tarayya Ta Raba Gidaje 100 Ga Zawarawa a Kaduna

    November 5, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202535 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202531 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202526 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views

    Kotu Ta Bayar Da Belin Sowore

    October 24, 202519 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.