Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Atiku Ya Zama Ɗan Jam’iyyar ADC a Hukumance
    Featured

    Atiku Ya Zama Ɗan Jam’iyyar ADC a Hukumance

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 24, 2025No Comments2 Mins Read

    Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya kammala rajistar zama ɗan jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a Jihar Adamawa a ranar Litinin, matakin da ya ƙara hura wutar tasirin adawar Najeriya yayin da zaben 2027 ke matsowa kusa. Taron rajistar ya ja hankalin magoya baya da dama, inda gungun jama’a ke raye-raye, busa ganguna da ɗauke da hotunansa.

    Wannan mataki ya zo ne bayan sanarwar da Atiku ya yi wa magoya baya a karshen mako, lamarin da ya tabbatar da bayyananniyar dawowarsa cikin harkokin siyasar adawa bayan fitarsa daga PDP. Mataimakisa kar harkokin yada labarai, Abdul Rasheeth, ya tabbatar da faruwar lamarin, yayin da bidiyo ya nuna motocin Atiku suna isa garin tare da tarbar jama’a cikin murna da ihu.

    A rubutun da ya wallafa a shafinsa na X bayan rajistar, Atiku ya rubuta: “It’s official. -AA”, alamar tsayar da shawara kan sabuwar tafiyarsa. Wannan mataki, kamar yadda majiyoyi suka bayyana wa Kakaki24, zai ƙara wa ADC ƙarfi musamman ganin cewa Atiku ya taɓa ba da shawarar kafa gamayyar adawa tare da Peter Obi da Babachir Lawal tun a watan Yuli.

    Masu lura da al’amuran siyasa na ganin wannan sabon mataki zai ciyar da ADC gaba, tare da ƙara haɗa kan manyan ’yan adawa domin kalubalantar gwamnati mai ci a zaben 2027. Masu sharhi sun ce rajistar Atiku na iya zama babban tasiri ga yadda jam’iyyar za ta yi shiri da kuma rawar da za ta taka a babban zaben da ke tafe.

    Atiku Abubakar
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleJam’iyyar PDP Ta Buƙaci Tinubu Ya Sauka Daga Mulki Matuƙar Bazai Iya Kare Rayukan Ƴan Najeriya Ba
    Next Article Janye Ƴansanda Daga Jikin Manyan Mutane Ba Zai Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro Ba – ADC
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202542 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.