Wasu ƙungiyoyin addini da suka haɗa da Interfaith Partners for Peace and Development, Fityanul Islam, Tijjaniyya Youth Enlightenment Foundation da…
Author: Abbass Abdurrahman
Majalisar Dattawa ta samu sabuwar buƙata daga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da ɗaukar rancen N1.15 tiriliyan daga…
Gwamnatin Tarayya ta mika gidaje 100 masu dakuna biyu ga wasu zawarawa a Rigachikun, Jihar Kaduna, a ƙarƙashin shirin Family…
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya jaddada kira ga ‘yan ƙasa da su kwantar da hankulansu, yana mai tabbatar da…
A Cigaban rikicin da ya biyo bayan zanga-zangar da aka ce an shirya yi a Lagos, Kwamishinan ‘Yan Sandan jihar…
Gwamnan Jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, ya bayyana cewa jihar ta soma cin moriyar cire tallafin mai da gwamnatin…
Gwamnatin kasar China ta nuna goyon bayanta ga gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, tana mai gargadin Amurka da kada ta…
Gwamnan Jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo, ya karyata ikirarin da Shugaban Amurka Donald Trump ya yi cewa ana kisan Kiristoci…
Ministan Harkokin Waje na Najeriya, Yusuf Tuggar, ya bayyana cewa dangantakar Najeriya da Jamus na ƙara ƙarfi, inda yanzu haka…
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta yi zargin cewa jami’an hukumar shige da fice sun hana ta…
