Gwamnatin Jihar Sokoto ta tabbatar da cewa harin sama na haɗin gwiwa tsakanin sojojin Najeriya da Amurka ya kai hari…
Author: Abbass Abdurrahman
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya bayyana kwarin gwiwarsa cewa matsalar ’yan bindiga da sauran kalubalen tsaro da ke addabar…
Majalisar Dokoki ta bayar da umarnin sake wallafa (re-gazetting) manyan dokokin gyaran haraji guda huɗu, bayan ce-ce-ku-ce da suka biyo…
Sheikh Ahmad Gumi, fitaccen malamin addinin Musulunci, ya yi kakkausar suka ga hare-haren sama da Amurka ta kai kan sansanonin…
Ministan Harkokin Waje, Ambasada Yusuf Tuggar, ya bayyana cewa Najeriya ce ta samar da bayanan sirri (intelligence) da suka kai…
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana matuƙar alhini da girgiza bisa rasuwar ‘yan majalisar dokokin jihar guda biyu,…
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin ƙara tsaurara matakan tsaro…
Ƙungiyar ‘Yan Jaridar Yanar Gizo ta Jihar Kano ta bayyana matuƙar alhini da jimami kan rasuwar ‘yan majalisar dokokin jihar…
Ɗan Majalisar Dokokin Jihar Kano mai wakiltar ƙaramar hukumar Birnin Kano, Alhaji Sarki Aliyu Daneji, ya rasu. Rasuwar tasa ta…
Hukumar Zaɓen Najeriya Mai Zaman Kanta (INEC) ta bayyana cewa ba za ta amince da Kabiru Tanimu Turaki a matsayin…
