Kungiyar Malaman Jami’o’i ta ƙasa (ASUU) ta sanar da fara yajin aikin gargaɗi na tsawon mako biyu a dukkan jami’o’in…
Author: Abbass Abdurrahman
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana damuwarsa kan yadda matasan Najeriya ke ƙara nuna ɓacin rai game…
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, zai tashi zuwa Italiya a yau Lahadi 12 ga Oktoba domin halartar taron shugabannin ƙasashe…
Wani rikici mai tayar da hankali ya barke tsakanin sojoji da jami’an ‘yan sanda a Bauchi, wanda ya kai ga…
Gwamnatin Tarayya tare da jihohi da sun ƙaddamar da gagarumin shirin rigakafin yara sama da miliyan 106 a fadin Najeriya,…
Hukumar Kwastam ta Nijeriya (NCS) ta yi gargaɗi ga masu neman aiki a hukumar a zangon daukar ma’aikata na 2025…
Babban ɗan adawa daga jam’iyyar haɗaka ta ADC, Sanata Dino Melaye, ya soki gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, yana mai…
Wasu mayakan Boko Haram sun kai mummunan hari kan sansanin sojoji a Ngamdu, kusa da hanyar Damaturu–Maiduguri, a Karamar Hukumar…
Majalisar Dokokin Jihar Benue ta amince da bukatar da Gwamna Hyacinth Alia ya gabatar mata domin ɗaukar rancen Naira biliyan…
Hukumar Kula da Abinci da Magunguna ta Ƙasa (NAFDAC) ta sanar da janye, dakatarwa da kuma soke rijistar magunguna da…
