Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026

      Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Babu Wani Martani Da Na Yi Kan Kalaman Donald Trump – Akpabio
    Featured

    Babu Wani Martani Da Na Yi Kan Kalaman Donald Trump – Akpabio

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 3, 2025No Comments2 Mins Read

    Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya karyata wani labarin bogi da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke dangantashi da sukar shugaban Amurka, Donald Trump, game da zargin kisan mutane a Najeriya. Akpabio ya bayyana labarin a matsayin “kirkirar karya” da aka yi don tayar da rikicin diflomasiyya tsakanin Najeriya da Amurka.

    Mai ba shi shawara kan yada labarai, Hon. Eseme Eyiboh, ya ce maganar da aka wallafa ta shafin Rant HQ ba gaskiya ba ce, kuma ba ta da wani tushe ko a rubuce ko da baki. Ya bayyana cewa hoton da aka haɗa da labarin — wanda ke nuna Akpabio tare da wasu sanatoci — an yi amfani da shi ne don yaudarar jama’a.

    Eyiboh ya jaddada cewa Akpabio mutum ne mai daraja a duniya, kuma mai kishin zumunci da mutunta dangantaka tsakanin kasashe. Ya kara da cewa shugaban majalisar dattawan na daraja Trump a matsayin shugaba mai tarihi da kuma jagoran wata kasa mai girma. Ya kuma gargadi masu yada karya da su daina “rashin gaskiya ta kafafen intanet,” yana mai rokon jama’a da su yi watsi da labarin bogi.

    Lamarin ya biyo bayan kalaman Trump a makon da ya gabata, inda ya ce Kiristoci a Najeriya na fuskantar barazana ta rayuwa, yana zargin ‘yan ta’adda masu tsattsauran ra’ayi da kashe dubban mutane. Sai dai gwamnatin Najeriya ta ce rahotannin da ke cewa ana zaluntar Kiristoci sun yi tsanani fiye da gaskiya, tana mai jaddada cewa gwamnati na ci gaba da kare rayuka da tabbatar da zaman lafiya tsakanin addinai.

    Donald Trump
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleƳan Sanda Sun Kama Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Shanu a Jigawa
    Next Article Hatsarin Tankar Gas Ya Haifar Da Cunkoson Ababen Hawa a Lagos
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Featured

    Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.