Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Buba Marwa Zai Cigaba Da Jagorancin Hukumar NDLEA Har 2031

      November 14, 2025

      Sojojin Najeriya Sun Kashe Yan Ta’adda Da Dama a Faɗin Ƙasar

      November 14, 2025

      Nnamdi Kanu Ya Nemi Kotu Ta Dakatar Da Yanke Masa Hukunci Zuwa Wani Lokaci Na Daban

      November 13, 2025

      NAFDAC Ta Lalata Magunguna Da Kayan Abinci Marasa Kyau Na Kimanin Naira Biliyan 20

      November 13, 2025

      Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Turanci a Matsayin Harshen Koyarwa a Makarantun Najeriya

      November 13, 2025
    • Siyasa

      Engr. Sagir Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

      November 12, 2025

      Kotu Ta Sake Dakatar Da Babban Taron PDP

      November 11, 2025

      INEC Ta Ayyana Soludo a Matsayin Wanda Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

      November 9, 2025

      An Rantsar Da Shugaban Ƙasa Mafi Tsufa a Duniya

      November 7, 2025

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025
    • Addini

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Buba Marwa Zai Cigaba Da Jagorancin Hukumar NDLEA Har 2031
    Featured

    Buba Marwa Zai Cigaba Da Jagorancin Hukumar NDLEA Har 2031

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 14, 2025No Comments1 Min Read

    Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sake tabbatar da naɗin Birgediya Janar Mohammed Buba Marwa (rtd) a matsayin shugaban NDLEA na wani sabon wa’adi na shekaru biyar, wanda zai tsawaita jagorancinsa har zuwa shekara ta 2031. Marwa, wanda aka fara naɗa shi tun 2021, ya yi aiki a manyan mukamai a rundunar soji da diflomasiyya, tare da samun digirori na biyu daga jami’o’in Pittsburgh da Harvard.

    Fadar Shugaban ƙasa ta bayyana cewa hukumar ta samu gagarumin nasara a wa’adin Marwa na farko, inda aka cafke sama da mutum 73,000 da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi tare da kwace tulin ƙwayoyi da ya haura tan miliyan 15. Haka kuma NDLEA ta gudanar da manyan kamfe-kan wayar da kan jama’a domin rage yawan shaye-shaye musamman a tsakanin matasa.

    Shugaba Tinubu ya yaba da ayyukan Marwa, yana mai cewa sake naɗinsa alama ce ta cikakkiyar amincewa da jajircewarsa wajen yaƙi da miyagun ƙwayoyi a ƙasar. Sabon wa’adin zai ba shi damar ƙarfafa nasarorin da aka samu da kuma zurfafa yaƙin da NDLEA ke yi wajen kare al’umma daga barazanar shaye-shaye.

    NDLEA
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleSojojin Najeriya Sun Kashe Yan Ta’adda Da Dama a Faɗin Ƙasar
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Sojojin Najeriya Sun Kashe Yan Ta’adda Da Dama a Faɗin Ƙasar

    November 14, 2025
    Featured

    Nnamdi Kanu Ya Nemi Kotu Ta Dakatar Da Yanke Masa Hukunci Zuwa Wani Lokaci Na Daban

    November 13, 2025
    Featured

    NAFDAC Ta Lalata Magunguna Da Kayan Abinci Marasa Kyau Na Kimanin Naira Biliyan 20

    November 13, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202537 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202537 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202527 Views

    Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

    November 6, 202522 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.