Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Tinubu Ya Buƙaci Majalisa Ta Sahale Masa Ciyo Bashin Triliyan 1.15

      November 5, 2025

      Gwamnatin Tarayya Ta Raba Gidaje 100 Ga Zawarawa a Kaduna

      November 5, 2025

      Ƴan Najeriya Ku Kwantar Da Hankalinku Za Mu Ɗauki Mataki Akan Barazanar Trump – Tinubu

      November 5, 2025

      Har Yanzu Sowore Bai Gurfanar Da Kansa a Gaban Hukuma Ba – Rundunar Ƴansanda

      November 5, 2025
    • Siyasa

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025

      Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio

      November 4, 2025

      Har Yanzu Bamu Janye Dakatarwar Shekaru 30 Da Mu Ka Yi Wa El-Rufai Ba – SDP

      November 2, 2025

      Gwamnan Taraba Zai Koma Jam’iyyar APC

      October 29, 2025

      Gwamnonin PDP Sun Zaɓi Tanimu Turaki a Matsayin Ɗan Takararsu a Zaɓen Shugabancin Jam’iyya

      October 25, 2025
    • Addini

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025

      Tinubu Ya Bawa NAHCON Umarnin Rage Kuɗin Hajjin 2026 Cikin Gaggawa

      October 7, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Dangote Ya Buɗe Masana’antar Siminti a Côte d’Ivoire
    Featured

    Dangote Ya Buɗe Masana’antar Siminti a Côte d’Ivoire

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 13, 2025No Comments2 Mins Read

    Kamfanin Dangote Cement ya kaddamar da sabuwar masana’antar siminti a Attingué, kimanin kilomita 30 daga birnin Abidjan na ƙasar Côte d’Ivoire. An gudanar da bikin kaddamarwar ne a ranar Laraba a otal ɗin Novotel Abidjan-Marcory, tare da bayyana cikakkun bayanai ta bakin Manajan Darakta na kamfanin a ƙasar, Serge Gbotta.

    Masana’antar, wacce ke kan fili mai faɗin hekta 50, tana da ƙarfin samar da ton miliyan uku na siminti a duk shekara, lamarin da ya sanya ta zama ɗaya daga cikin manyan wuraren samar da siminti na kamfanin a wajen Najeriya. An kashe kusan CFA biliyan 100 wajen gina ta, domin cikar burin Aliko Dangote na gina nahiyar Afirka mai ƙarfin masana’antu da rage dogaro da kayayyakin waje.

    Sabuwar masana’antar ta sanya Côte d’Ivoire ta zama ƙasa ta 11 a nahiyar da ke da masana’antar Dangote Cement, inda gaba ɗaya ƙarfin samarwar kamfanin ya kai ton miliyan 55 a kowace shekara. Kamfanin ya ce wannan mataki zai taimaka wajen gina manyan ayyukan raya ƙasa da kuma biyan buƙatar gina gine-gine da ke ƙaruwa a ƙasar sakamakon bunƙasar birane.

    Bugu da ƙari, masana’antar za ta samar da fiye da ayyukan yi 1,000 kai tsaye, musamman ga matasa da ƙananan kamfanoni kamar masu jigila, dillalai da masu sana’o’in gine-gine. Shugaban kamfanin Dangote Cement a Côte d’Ivoire ya ce burinsu shi ne samar da siminti mai ingancin ƙasa da ƙasa a farashi mai sauƙi ga ‘yan ƙasar, tare da ba da gudunmawa ga ci gaban al’umma.

    Dangote
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleHisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba
    Next Article Zaben 2027: Ba Mu Ƙulla Wata Yarjejeniya Da Jonathan Ba — Peter Obi
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Addini

    Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

    November 5, 2025
    Featured

    Tinubu Ya Buƙaci Majalisa Ta Sahale Masa Ciyo Bashin Triliyan 1.15

    November 5, 2025
    Featured

    Gwamnatin Tarayya Ta Raba Gidaje 100 Ga Zawarawa a Kaduna

    November 5, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202535 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202531 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202526 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views

    Kotu Ta Bayar Da Belin Sowore

    October 24, 202519 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.