Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Bayan 2026 Bazan Sake Buga Gasar Kofin Duniya Ba – Ronaldo

      November 11, 2025

      Masu Zanga-zanga Sun Isa Majalisar Dokoki Dan Neman Tabbatar Da Ramat a Matsayin Shugaban NERC

      November 11, 2025

      Mutane Miliyan 24 Na Fama Da Ciwon Suga a Afrika – WHO

      November 11, 2025

      EFCC Na Neman Tsohon Gwamnan Bayelsa Ruwa-a-Jallo

      November 11, 2025

      Ambaliyar Ruwa Ta Hallaka Mutane 241 Yayin Da Dubbai Suka Rasa Muhallinsu a 2025 – NEMA

      November 10, 2025
    • Siyasa

      INEC Ta Ayyana Soludo a Matsayin Wanda Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

      November 9, 2025

      An Rantsar Da Shugaban Ƙasa Mafi Tsufa a Duniya

      November 7, 2025

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025

      Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio

      November 4, 2025

      Har Yanzu Bamu Janye Dakatarwar Shekaru 30 Da Mu Ka Yi Wa El-Rufai Ba – SDP

      November 2, 2025
    • Addini

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » EFCC Na Neman Tsohon Gwamnan Bayelsa Ruwa-a-Jallo
    Featured

    EFCC Na Neman Tsohon Gwamnan Bayelsa Ruwa-a-Jallo

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 11, 2025No Comments2 Mins Read

    Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa EFCC ta ayyana tsohon Gwamnan Jihar Bayelsa kuma tsohon Ministan Albarkatun Man Fetur, Chief Timipre Sylva, a matsayin wanda take nema ruwa-a-jallo, bisa zargin hada baki da karkatar da dala miliyan $14.8. EFCC ta ce kudaden sun fito ne daga tallafin da Hukumar Kula da Cigaban Albarkatun Man Najeriya (NCDMB) ta saka a aikin gina masana’antar tace mai a Brass, cikin Bayelsa, wanda kamfanin Atlantic International Refinery ke jagoranta.

    Rahotanni sun nuna cewa an zuba dala miliyan $35 a aikin tun 2020 don gina masana’antar mai mai iya tace ganga 2,000 a rana tare da wasu kayayyaki kamar tashar jiragen ruwa da wutar lantarki, amma har yanzu aikin ya tsaya cak babu wani ci gaba da za a gani. EFCC ta riga ta kama da kuma gudanar da bincike kan shugabannin wasu daga cikin masu gudanar da aikin, ciki har da tsohon sakataren NCDMB da kuma shugaban kamfanin da ya jagoranci shirin.

    Sai dai Sylva ta bakin mai magana da yawunsa, Julius Bokoru, ya karyata zargin, yana cewa wannan mataki wani sabon yunkuri ne na bata masa suna ta siyasa. Ya ce EFCC ba ta kira ko sanar da shi kafin fitar da sanarwar neman sa ba, kuma hakan ya nuna an shirya lamarin ne domin tada jijiyoyin wuya da tunzura jama’a. Ya kara da cewa Sylva yanzu yana kasar Birtaniya domin duba lafiyarsa.

    Tawagar Sylva ta ce za shi girmama duk wata gayyata daga hukumar idan aka turo ta yadda ya dace, tare da jaddada cewa aikin gina matatar mai yana da cikakken takardu da tsarin aiki. Sun roki magoya baya su kwantar da hankula, suna mai cewa gaskiya za ta bayyana daga karshe, duk wani yunkuri na rage tasirin siyasar Sylva ba zai yi nasara ba.

    EFCC
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleAmbaliyar Ruwa Ta Hallaka Mutane 241 Yayin Da Dubbai Suka Rasa Muhallinsu a 2025 – NEMA
    Next Article Mutane Miliyan 24 Na Fama Da Ciwon Suga a Afrika – WHO
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Bayan 2026 Bazan Sake Buga Gasar Kofin Duniya Ba – Ronaldo

    November 11, 2025
    Featured

    Masu Zanga-zanga Sun Isa Majalisar Dokoki Dan Neman Tabbatar Da Ramat a Matsayin Shugaban NERC

    November 11, 2025
    Featured

    Mutane Miliyan 24 Na Fama Da Ciwon Suga a Afrika – WHO

    November 11, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202537 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202536 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202526 Views

    Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

    November 6, 202522 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.