Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

      March 2, 2026

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Gwamnan Yobe Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan 7.9 Ga Tsofaffin Ma’aikatan Jihar
    Featured

    Gwamnan Yobe Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan 7.9 Ga Tsofaffin Ma’aikatan Jihar

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 16, 2025No Comments2 Mins Read

    Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya amince da sakin kudaden da suka kai Naira biliyan 7.9 domin biyan bashin kudaden ritaya (gratuity) na shekaru biyar ga tsoffin ma’aikatan gwamnati na jiha da kananan hukumomi. Sanarwar hakan ta fito ne daga Mamman Mohammed, Darakta Janar na Sashen Yada Labarai da Harkokin Jama’a na Gwamnan, a ranar Alhamis 16 ga Oktoba a Abuja.

    Daga cikin adadin, Naira biliyan 5.8 za a bai wa Ma’aikatar Kudi ta jiha domin biyan tsoffin ma’aikatan gwamnati, yayin da Naira biliyan 2.1 kuma aka ware wa Ma’aikatar Kananan Hukumomi da Harkokin Sarautu domin biyan tsoffin ma’aikatan kananan hukumomi daga Janairu 2020 zuwa Mayu 2025. Gwamna Buni ya kuma umarci a saka tsarin biyan kudaden ritaya cikin jadawalin kudi na wata-wata domin gujewa taruwar bashi a gaba.

    Wannan mataki, a cewar gwamnati, zai kawo sauƙi ga tsoffin ma’aikata da suka jima suna jiran hakkokinsu, tare da dawo da mutuncin ma’aikata bayan ritaya. Haka kuma, ya nuna jajircewar gwamnatin jihar wajen kula da walwalar ma’aikata da tabbatar da daidaiton lamuran kudi.

    Kwamishinonin Kudi da na Kananan Hukumomi sun bayyana wannan mataki a matsayin gagarumin ci gaba na tattalin arziki da zamantakewa, wanda zai tabbatar da gaskiya da ingantaccen tsarin biyan hakkokin masu ritaya cikin lokaci kamar yadda gwamnati ta tsara.

    Gwamnan Yobe
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous Article‘Yan Sanda Sun Cafke Dillalan Miyagun Kwayoyi 105 a Jihar Jigawa
    Next Article Gwamnatin Kebbi Ta Ware Naira Biliyan 4 Domin Gyaran Manyan Asibitoci a Jihar
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

    March 2, 2026
    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.