Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Gwamnatin Kano Ta Buƙaci Ƴan Jaridar Yanar Gizo Su Riƙa Taka Tsantsan Wajen Bayar Da Rahoto Kan Tsaro
    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Buƙaci Ƴan Jaridar Yanar Gizo Su Riƙa Taka Tsantsan Wajen Bayar Da Rahoto Kan Tsaro

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanDecember 12, 2025No Comments2 Mins Read

    Gwamnatin Kano ta yi kira ga kafafen yada labaran yanar gizo da su rika taka-tsantsan wajen wallafa duk wani rahoto, musamman kan sha’anin tsaro, domin kare martabar al’ummar jihar. Wannan kira ya fito ne daga Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida, Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya, a yayin taron tattaunawa da aka gudanar ranar Alhamis, 11 ga Disamba, 2025, a dakin taron Ma’aikatar Yada Labarai da ke Sakatariyar Audu Bako, Kano.

    Waiya ya ce akwai bukatar ’yan jarida na intanet su dinga zurfin nazari kafin wallafa labarai masu nasaba da tsaro, domin yaɗa bayanan da ba su da inganci kan iya haifar da tashin hankali ko ƙarin matsaloli a jihar. Ya tuna da yadda wata kafar yanar gizo ta wallafa labarin karya kan cewa Kano cike take da ’yan ta’adda, yana mai cewa irin hakan ba kawai ya saba ƙa’idoji ba, har ma yana cutar da zaman lafiyar mutane.

    Kwamishinan ya bayyana cewa gwamnati na ganin irin goyon bayan da kafafen labarai ke bayarwa — ciki har da rahotannin Bechi Hausa — wajen faɗakar da jama’a da kawar da jita-jita. Ya ce wannan haɗin kan ne zai taimaka wajen dakile matsalar tsaro, tare da tabbatar da cewa rahotanni suna fita cikin kwarewa da gaskiya.

    A nasa bangaren, shugaban Kano Online Media Chapel, Abubakar Abdulkadir Dangambo, ya yi alkawarin cewa mambobinsu za su cigaba da aiki da doka, tare da kaucewa rubuce-rubucen da ka iya tada jijiyoyin wuya. Ya ce kafafen yanar gizo suna da rawar gani wajen samar da zaman lafiya, inda mambobin kungiyar suka yaba da wannan taro da ya basu damar fahimtar irin rawar da ya kamata su taka wajen tsaron jihar.

    Kano
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleHar Yanzu Ina Tsare a Hannun EFCC – Malami
    Next Article Kotu Ta Tura Tsohon Minista Gidan Yari Kan Zargin Naira Biliyan 2.2
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202542 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.