Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026

      Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

      March 1, 2026

      Iran Ta Ayyana Zaman Makoki na Kwanaki 40 Bayan Mutuwar Jagora Ayatoullah Khamenei 

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Gwamnatin Kano Ta Buƙaci Ƴan Jaridar Yanar Gizo Su Riƙa Taka Tsantsan Wajen Bayar Da Rahoto Kan Tsaro
    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Buƙaci Ƴan Jaridar Yanar Gizo Su Riƙa Taka Tsantsan Wajen Bayar Da Rahoto Kan Tsaro

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanDecember 12, 2025No Comments2 Mins Read

    Gwamnatin Kano ta yi kira ga kafafen yada labaran yanar gizo da su rika taka-tsantsan wajen wallafa duk wani rahoto, musamman kan sha’anin tsaro, domin kare martabar al’ummar jihar. Wannan kira ya fito ne daga Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida, Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya, a yayin taron tattaunawa da aka gudanar ranar Alhamis, 11 ga Disamba, 2025, a dakin taron Ma’aikatar Yada Labarai da ke Sakatariyar Audu Bako, Kano.

    Waiya ya ce akwai bukatar ’yan jarida na intanet su dinga zurfin nazari kafin wallafa labarai masu nasaba da tsaro, domin yaɗa bayanan da ba su da inganci kan iya haifar da tashin hankali ko ƙarin matsaloli a jihar. Ya tuna da yadda wata kafar yanar gizo ta wallafa labarin karya kan cewa Kano cike take da ’yan ta’adda, yana mai cewa irin hakan ba kawai ya saba ƙa’idoji ba, har ma yana cutar da zaman lafiyar mutane.

    Kwamishinan ya bayyana cewa gwamnati na ganin irin goyon bayan da kafafen labarai ke bayarwa — ciki har da rahotannin Bechi Hausa — wajen faɗakar da jama’a da kawar da jita-jita. Ya ce wannan haɗin kan ne zai taimaka wajen dakile matsalar tsaro, tare da tabbatar da cewa rahotanni suna fita cikin kwarewa da gaskiya.

    A nasa bangaren, shugaban Kano Online Media Chapel, Abubakar Abdulkadir Dangambo, ya yi alkawarin cewa mambobinsu za su cigaba da aiki da doka, tare da kaucewa rubuce-rubucen da ka iya tada jijiyoyin wuya. Ya ce kafafen yanar gizo suna da rawar gani wajen samar da zaman lafiya, inda mambobin kungiyar suka yaba da wannan taro da ya basu damar fahimtar irin rawar da ya kamata su taka wajen tsaron jihar.

    Kano
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleHar Yanzu Ina Tsare a Hannun EFCC – Malami
    Next Article Kotu Ta Tura Tsohon Minista Gidan Yari Kan Zargin Naira Biliyan 2.2
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Featured

    Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

    March 2, 2026
    Featured

    Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

    March 1, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.