Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane Biyar Sun Sace Mata Tara a Sokoto

      November 9, 2025

      Gwamnatin Tarayya Ta Nuna Damuwa Kan Masu Satar Kayan Aikin Titin Abuja–Kaduna–Kano

      November 9, 2025

      INEC Ta Ayyana Soludo a Matsayin Wanda Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

      November 9, 2025

      An Yankewa Wasu Dillalan Miyagun Ƙwayoyi Hukuncin Shekaru 21 a Gidan Gyaran Hali

      November 8, 2025

      Ya Kamata Trump Ya Janye Kalamansa Sannan Ya Bawa Najeriya Haƙuri – Barau

      November 8, 2025
    • Siyasa

      INEC Ta Ayyana Soludo a Matsayin Wanda Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

      November 9, 2025

      An Rantsar Da Shugaban Ƙasa Mafi Tsufa a Duniya

      November 7, 2025

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025

      Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio

      November 4, 2025

      Har Yanzu Bamu Janye Dakatarwar Shekaru 30 Da Mu Ka Yi Wa El-Rufai Ba – SDP

      November 2, 2025
    • Addini

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025

      Tinubu Ya Bawa NAHCON Umarnin Rage Kuɗin Hajjin 2026 Cikin Gaggawa

      October 7, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » INEC Ta Ayyana Soludo a Matsayin Wanda Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra
    Featured

    INEC Ta Ayyana Soludo a Matsayin Wanda Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 9, 2025No Comments1 Min Read

    Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ayyana Farfesa Chukwuma Charles Soludo na jam’iyyar APGA a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Anambra da aka gudanar a ranar 8 ga Nuwamba 2025. Sakamakon da aka bayyana a cibiyar tattara sakamako da ke Awka ya nuna cewa Soludo ya samu kuri’u 422,664, wanda ya fi na sauran ‘yan takarar zaben da tazara mai yawa.

    Dan takarar APC, Nicholas Ukachukwu, ya zo na biyu da kuri’u 99,445, sai George Moghalu na LP da kuri’u 10,576, yayin da Jude Ezenwafor na PDP ya tashi da kuri’u 1,401. Returning Officer na zaben, Farfesa Edoba Omoregie, ya ce zaben ya gudana cikin kwanciyar hankali kuma Soludo ya cika duk sharuddan da doka ta tanada.

    Magoya bayan jam’iyyar APGA sun yi murna da sakamakon, suna cewa nasarar alama ce ta cigaba da goyon bayan jama’a ga gwamnatinsu. Sai dai akwai yiwuwar wasu jam’iyyu su yi nazari kan sakamakon domin yanke shawarar kai koke ko akasin haka.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleAn Yankewa Wasu Dillalan Miyagun Ƙwayoyi Hukuncin Shekaru 21 a Gidan Gyaran Hali
    Next Article Gwamnatin Tarayya Ta Nuna Damuwa Kan Masu Satar Kayan Aikin Titin Abuja–Kaduna–Kano
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane Biyar Sun Sace Mata Tara a Sokoto

    November 9, 2025
    Featured

    Gwamnatin Tarayya Ta Nuna Damuwa Kan Masu Satar Kayan Aikin Titin Abuja–Kaduna–Kano

    November 9, 2025
    Featured

    An Yankewa Wasu Dillalan Miyagun Ƙwayoyi Hukuncin Shekaru 21 a Gidan Gyaran Hali

    November 8, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202536 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202535 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202526 Views

    Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

    November 6, 202522 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.