Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026

      Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

      March 1, 2026

      Iran Ta Ayyana Zaman Makoki na Kwanaki 40 Bayan Mutuwar Jagora Ayatoullah Khamenei 

      March 1, 2026

      Mutum 40 Sun Mutu a Harin da Aka Kai Makarantar Ƴanmata a Iran

      February 28, 2026

      Iran Ta Sha Alwashin Kare Kanta Daga Hare-haren Amurka da Isra’ila

      February 28, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Kotu Ta Bayar da Umarnin Ƙwace Filayen Jonathan a Abuja
    Featured

    Kotu Ta Bayar da Umarnin Ƙwace Filayen Jonathan a Abuja

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanDecember 24, 2025Updated:December 24, 2025No Comments2 Mins Read

    Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin ƙarshe na kwace manyan filaye biyu da aka tanada domin gina Goodluck Jonathan Legacy Model Housing Estate, bayan ta ayyana su a matsayin kadarorin da ake zargin sun samo asali ne daga haramtacciyar hanya. Mai shari’a Mohammed Umar ne ya yanke hukuncin a safiyar Laraba, 24 ga Disamba, 2025, bayan Hukumar ICPC ta shigar da ƙara, yayin da lauyan kariya bai nuna adawa ba.

    Kotun ta bayyana cewa filayen, da ke Kaba District a Abuja, suna da faɗin murabba’in mita sama da 279,000, kuma an kiyasta darajarsu da kusan Naira biliyan 5.28. Mai shari’a Umar ya umarci ICPC da ta sa ido kan kammala gina gidaje 962 da aka tsara a wurin, tare da haɗin gwiwar Bankin Lamuni na Gidaje na Ƙasa (FMBN), domin tabbatar da cewa gidajen sun kai ga masu ƙaramin ƙarfi kamar yadda aka tsara tun farko.

    Binciken ICPC ya nuna cewa an fitar da duk kuɗin aikin—kimanin dala miliyan 65—ga kamfanin da aka ba kwangilar, duk da cewa ba a gina ko gida ɗaya ba. Haka kuma an bayyana cewa akwai yunkurin sayar da filayen ga jama’a, lamarin da kotu ta ce zai iya lalata ƙoƙarin dawo da kadarorin gwamnati. Saboda haka, kotun ta umurci a mika filayen ga FMBN tare da kafa kwamitin haɗin gwiwa domin ganin an aiwatar da aikin yadda ya dace kuma ya amfani al’umma.

    Abuja
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleRikicin Masarautar Kano: Kwankwaso Ya Bukaci Kwamishinan Ƴansanda Ya Janye Jami’an Tsaro Daga Gidan Nasarawa
    Next Article Wasu Jami’an NSCDC Sun Yi Ɓatan-dabo a Neja
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

    March 1, 2026
    Featured

    Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

    March 1, 2026
    Featured

    Iran Ta Ayyana Zaman Makoki na Kwanaki 40 Bayan Mutuwar Jagora Ayatoullah Khamenei 

    March 1, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.