Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Tarayya Ta Nuna Damuwa Kan Masu Satar Kayan Aikin Titin Abuja–Kaduna–Kano

      November 9, 2025

      INEC Ta Ayyana Soludo a Matsayin Wanda Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

      November 9, 2025

      An Yankewa Wasu Dillalan Miyagun Ƙwayoyi Hukuncin Shekaru 21 a Gidan Gyaran Hali

      November 8, 2025

      Ya Kamata Trump Ya Janye Kalamansa Sannan Ya Bawa Najeriya Haƙuri – Barau

      November 8, 2025

      Kwastam Ta Kama Fetur Lita 60,000 Da Ake Ƙoƙarin Karkatar Da Shi Zuwa Kasashen Ƙetare

      November 8, 2025
    • Siyasa

      INEC Ta Ayyana Soludo a Matsayin Wanda Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

      November 9, 2025

      An Rantsar Da Shugaban Ƙasa Mafi Tsufa a Duniya

      November 7, 2025

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025

      Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio

      November 4, 2025

      Har Yanzu Bamu Janye Dakatarwar Shekaru 30 Da Mu Ka Yi Wa El-Rufai Ba – SDP

      November 2, 2025
    • Addini

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025

      Tinubu Ya Bawa NAHCON Umarnin Rage Kuɗin Hajjin 2026 Cikin Gaggawa

      October 7, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Kotu Ta Kama Jami’in NSCDC Da Laifin Almundahanar Kuɗi a Kaduna
    Featured

    Kotu Ta Kama Jami’in NSCDC Da Laifin Almundahanar Kuɗi a Kaduna

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 8, 2025No Comments2 Mins Read

    Wani jami’in Hukumar Civil Defence (NSCDC) mai mukamin Deputy Superintendent, Sani Yakubu, ya amsa laifin karkatar da kuɗi har N1.7 miliyan da aka damƙa masa, a gaban babbar kotun jihar Kaduna. Hukumar ICPC ce ta gurfanar da shi gaban Mai Shari’a Isiaka, bisa zargin cin amanar aiki da sace kuɗin wata mata mai suna Vennica Idoko, da aka bai wa jami’in domin ya karɓa a madadinta.

    A cewar bayanan da ke cikin ƙarar, an zargi Yakubu da karkatar da kuɗin ne yayin da yake aiki a matsayinsa na jami’in NSCDC, alhali kuma an damƙa kuɗin ne a ƙarƙashin amana. Laifukan sun sabawa sassan 294, 300, da 86 na Dokar Penal Code ta Jihar Kaduna. An bayyana cewa ya karɓi kuɗin a matsayin wakili amma ya yi amfani da su zuwa ga bukatunsa na kansa.

    Rahotanni sun nuna cewa yayin zaman shari’ar, jami’in ya fashe da kuka tare da amsa laifi a kan dukkan tuhumar da ICPC ta gabatar. Bayan haka ne mai shari’a ya dage ci gaban shari’ar zuwa ranar 12 ga Nuwamba, 2025, domin yanke hukunci da bayyana hukuncin da zai fuskanta.

    Hukumar ICPC ta gargadi ma’aikatan gwamnati da cewa duk wanda ya yi amfani da mukaminsa wajen cutarwa ko cin amana zai fuskanci hukunci. Ta ce irin wannan lamari na rage wa jama’a amincewa da hukumomin gwamnati, don haka za ta ci gaba da bibiyar dukkan ayyukan cin hanci da rashawa.

    NSCDC
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleGwamnatin Gombe Za Ta Yi Amfani Da Hasken Rana Wajen Samar Da Wutar Lantarki Ga Gidaje 8,000
    Next Article Kwastam Ta Kama Fetur Lita 60,000 Da Ake Ƙoƙarin Karkatar Da Shi Zuwa Kasashen Ƙetare
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Tarayya Ta Nuna Damuwa Kan Masu Satar Kayan Aikin Titin Abuja–Kaduna–Kano

    November 9, 2025
    Featured

    INEC Ta Ayyana Soludo a Matsayin Wanda Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

    November 9, 2025
    Featured

    An Yankewa Wasu Dillalan Miyagun Ƙwayoyi Hukuncin Shekaru 21 a Gidan Gyaran Hali

    November 8, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202536 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202535 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202526 Views

    Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

    November 6, 202522 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.