Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Man Fetur

      March 3, 2026

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026

      Amurka Na Da Isassun Makaman Yaƙi Da Za a Iya Amfani Da Su “Har Abada” – Trump 

      March 3, 2026

      ICPC Ta Bayyana Abubuwan Da Ta Samo Daga Gidan El-Rufai a Abuja

      March 3, 2026

      Ɗan Atiku Ya Ajiye Muƙamin Kwamishina a Gwamnatin Adamawa

      March 3, 2026
    • Siyasa

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Kotu Ta Yankewa Wani Malami Hukuncin Ɗaurin Rai da Rai a Abuja
    Featured

    Kotu Ta Yankewa Wani Malami Hukuncin Ɗaurin Rai da Rai a Abuja

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 1, 2025No Comments2 Mins Read

    Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke wa wani malami mai shekaru 19 da haihuwa, Abdullahi Abbass, hukuncin daurin rai da rai bayan ta same shi da laifin yi wa dalibinsa mai shekaru tara fyade. Hukuncin ya biyo bayan bincike da shari’a da hukumar NAPTIP ta gudanar kan lamarin da ya faru a makarantar da ke yankin Kwali a ranar 19 ga Maris, 2025.

    Rahoton ya bayyana cewa Abbass, wanda shi ne malamin ajin su yaron, ya tura wani ɗalibi ya kira wanda aka ci zarafi daga gidansu bayan makaranta, sannan ya ja shi zuwa wani wuri kusa da gidansa inda ya aikata mummunan laifin fyade da shi ta hanyar da ta sabawa dabi’a. Bayan faruwar lamarin, yaron ya sanar da mahaifiyarsa, wadda ta kai rahoto ga hukumomi, kuma hakan ya kai ga kama da gurfanar da malamin.

    Kotun da Mai Shari’a M. Osho–Adebiyi ke jagoranta ta same shi da laifi a bisa tanadin dokar Violence Against Persons (Prohibition) Act, 2015, wadda ke tanadar hukuncin daurin rai da rai ga masu aikata irin wannan mummunan laifi. Shugabar NAPTIP, Hajiya Binta Adamu Bello, ta bayyana jin daɗinta da hukuncin, tana mai cewa hakan zai zama izina ga sauran masu niyyar aikata laifukan fyade da cin zarafi a ƙasar.

    Ta kuma gode wa ‘yan sanda bisa haɗin kai da saurin gudanar da bincike, tare da tabbatar da cewa sunan Abbass zai shiga cikin rajistar masu laifin fyade a Najeriya. Wannan hukunci ya zo ne bayan wani irin shari’a makamancinsa a Anambra, inda wani malami, Pascal Ofomata, ya samu hukuncin shekaru 12 a gidan yari kan cin zarafin ɗalibinsa a 2025.

    Kotu
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleGwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Kiristoci a Najeriya
    Next Article Mun Fara Shirye-shiryen Kai Hari Najeriya – Amurka
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Man Fetur

    March 3, 2026
    Featured

    Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

    March 3, 2026
    Featured

    Amurka Na Da Isassun Makaman Yaƙi Da Za a Iya Amfani Da Su “Har Abada” – Trump 

    March 3, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202544 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.