Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Majalisar Dokoki Ta Bayar Da Umarnin Sake Wallafa Dokokin Haraji
    Featured

    Majalisar Dokoki Ta Bayar Da Umarnin Sake Wallafa Dokokin Haraji

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanDecember 26, 2025No Comments2 Mins Read

    Majalisar Dokoki ta bayar da umarnin sake wallafa (re-gazetting) manyan dokokin gyaran haraji guda huɗu, bayan ce-ce-ku-ce da suka biyo bayan zargin cewa an yi wasu sauye-sauye bayan an amince da su. Wannan umarni ya fito ne a ranar Jumma’a, 26 ga Disamba, 2025. Inda majalisar ta jaddada cewa matakin na da nufin kare sahihancin kundin dokoki ne kawai, ba wai amincewa da wani kuskure ba.

    A cikin wata sanarwa da kakakin Majalisar Wakilai, Akin Rotimi, ya fitar, ya ce shugabannin majalisun biyu sun umurci Sakataran Majalisar Ƙasa da ya sake wallafa dokokin tare da fitar da Certified True Copies (CTCs) na dokokin da aka amince da su yadda ya kamata. Dokokin sun haɗa da Nigeria Tax Act, 2025, Nigeria Tax Administration Act, 2025, Joint Revenue Board of Nigeria Act, 2025, da kuma Nigeria Revenue Service Act, 2025, bayan jama’a sun fara nuna damuwa kan yadda aka daidaita su, aka tura su ga shugaban ƙasa, da kuma yadda aka wallafa su a Mujallar Gwamnati.

    Rotimi ya bayyana cewa majalisar ta kafa kwamitin wucin-gadi na mutum bakwai domin bincike kan lamarin, tare da tabbatar da cewa ana tafiyar da komai ne cikin ikon doka da tsarin majalisa, ba tare da shisshigi daga waje ba. A cewar majalisar, wannan mataki ba zai shafi haƙƙoƙi ko ayyukan sauran sassan gwamnati ba, kuma za a ci gaba da sanar da jama’a yayin da binciken ke tafiya. Majalisar ta kuma yi kira ga ‘yan ƙasa da su kwantar da hankalinsu, su bar hukumomin majalisa su kammala aikinsu cikin gaskiya da bin doka.

    Majalisar Dokoki
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleGumi Ya Yi Allah-wadai Da Hare-haren Amurka a Najeriya
    Next Article Gwamnatin Tarayya Za Ta Kawo Ƙarshen Matsalar Ƴan Ta’adda a 2026 – Akpabio
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202542 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.