Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026

      Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

      March 1, 2026

      Iran Ta Ayyana Zaman Makoki na Kwanaki 40 Bayan Mutuwar Jagora Ayatoullah Khamenei 

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » NDLEA Ta Kama Babbar Dillaliyar Miyagun Ƙwayoyi
    Featured

    NDLEA Ta Kama Babbar Dillaliyar Miyagun Ƙwayoyi

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanDecember 21, 2025No Comments2 Mins Read

    Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta cafke wata mata mai suna Shodunke Yetunde Simbiat, wadda ake zargi tana daga cikin manyan jiga-jigan wata ƙungiyar fataucin hodar iblis (cocaine) da aka tarwatsa tun da farko a jihohin Legas da Ogun. Kama Simbiat ya zo ne kusan watanni 20 bayan NDLEA ta tarwatsa wata babbar kungiyar fataucin kwaya da ma’aurata Bolanle Lookman Dauda da Olayinka Toheebat Dauda ke jagoranta, inda aka kwato kwayoyin da darajarsu ta kai biliyoyin naira.

    Kakakin NDLEA, Femi Babafemi, ya bayyana cewa bayan dogon bincike da sa ido, jami’an hukumar sun gano Simbiat mai shekaru 39 a matsayin mai ajiye kwayoyi ga ƙungiyar. An cafke ta ne a ranar 9 ga Disamba, 2025, a gidanta da ke Surulere, Legas, inda aka gano hodar iblis mai nauyin kilo 23.5 da aka ɓoye a ɗakin ‘ya’yanta, wadda darajarta a kasuwa ta kai sama da Naira biliyan 5. Simbiat ta amsa mallakar kwayoyin, kamar yadda hukumar ta tabbatar.

    A gefe guda, NDLEA ta ce ta cafke wasu mutane a sassa daban-daban na ƙasar, ciki har da filin jirgin saman Murtala Muhammed da kan iyakar Seme, tare da kwato tramadol, tapentadol da tabar wiwi a manyan adadi. Shugaban NDLEA, Janar Mohamed Buba Marwa (mai ritaya), ya yaba wa jami’an hukumar bisa ƙoƙarinsu, tare da kira gare su da su ƙara sa ido musamman a lokacin bukukuwan ƙarshen shekara domin dakile safarar miyagun kwayoyi a fadin Najeriya.

    NDLEA
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleTinubu Ya Amince Da Canza Sunan Jami’ar Kimiyya Ta Tarayya Dake Azare Zuwa Sheikh Dahiru Usman Bauchi
    Next Article NAFDAC Ta Baza Jami’anta Domin Daƙile Yaɗuwar Indomie
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Featured

    Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

    March 2, 2026
    Featured

    Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

    March 1, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.