Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Nnamdi Kanu Ya Nemi Kotu Ta Dakatar Da Yanke Masa Hukunci Zuwa Wani Lokaci Na Daban
    Featured

    Nnamdi Kanu Ya Nemi Kotu Ta Dakatar Da Yanke Masa Hukunci Zuwa Wani Lokaci Na Daban

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 13, 2025No Comments2 Mins Read

    Shugaban haramtacciyar ƙungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, ya garzaya kotun daukaka ƙara da ke Abuja domin neman ta hana Babbar Kotun Tarayya yanke hukunci a shari’ar ta’addanci da ake masa, wadda aka tsara za a kammala a ranar 20 ga Nuwamba. Kanu ya ce kotun ta farko ba ta da hurumin ci gaba da shari’ar saboda dokar da gwamnati ta dogara da ita wajen tuhumarsa — wato Terrorism Prevention and Prohibition Act — ta riga da ta lalace, don haka babu sahihin tuhuma a kansa.

    A baya, mai shari’a James Omotosho ya ƙi amincewa da bukatar Kanu ta “no-case submission” inda ya nemi a watsar da karar gaba ɗaya, sannan ya ba shi dama sau da dama ya kare kansa. Sai dai Kanu ya ki kare kansa, yana mai cewa babu ƙa’ida ko tushe da ya kamata ya kare kansa a kai. A ƙarshe, alkalin ya ɗora ranar 20 ga Nuwamba domin yanke hukunci.

    Kanu, wanda yanzu ya daukaka ƙara, ya nemi kotun dora tanka ta hana wancan hukuncin saboda a cewarsa, alkalin farko ya yi watsi da batun hurumin kotu da kuma sahihancin tuhumar gaba ɗaya. Ya kuma zargi kotun da gaza yin la’akari da umarnin kotun koli da ta ce wasu daga cikin tuhume-tuhumen da ake masa — musamman lamba ta bakwai — ba su da ƙarfi domin an riga an soke su a doka.

    A cikin ƙarar da ya shigar mai sakin layi 13, Kanu ya yi gargadin cewa idan kotun daukaka ƙara ta bari a yanke masa hukunci, hakan zai zama zalunci kuma zai hana shi damar samun cikakken adalci. Ya ce gwamnati ba za ta yi wata hasara ba idan aka dakatar da yanke hukuncin, amma idan aka ci gaba, zai zama tamkar an hana shi damar kare kansa yadda doka ta tanada. Kotun daukaka ƙarar dai ba ta saka ranar sauraron wannan bukata ba tukuna.

    Nnamdi Kanu
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleNAFDAC Ta Lalata Magunguna Da Kayan Abinci Marasa Kyau Na Kimanin Naira Biliyan 20
    Next Article Sojojin Najeriya Sun Kashe Yan Ta’adda Da Dama a Faɗin Ƙasar
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202542 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.