Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio
    Featured

    Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 4, 2025No Comments2 Mins Read

    Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta yi zargin cewa jami’an hukumar shige da fice sun hana ta fita ƙasar waje a filin jirgin sama, inda suka kwace mata fasfo ɗinta ba tare da wani dalili na doka ba. A wani faifan bidiyo da ta yada kai tsaye a Facebook, Sanatar ta bayyana cewa hakan ya saba mata haƙƙin tafiya da na ’yancin ta a matsayinta na ƴar ƙasa, tana mai cewa an taba yi mata irin wannan cin zarafi a baya.

    Natasha ta ce jami’an sun shaida mata cewa Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ne ya bayar da umarnin a hana ta fita daga ƙasar, bisa zargin cewa tana “ɓata sunan ƙasa” a kafafen yada labarai na ƙasashen waje duk lokacin da ta yi tafiya. Ta bayyana damuwarta kan abin da ta kira “cin mutunci da tsangwama daga masu iko,” tana roƙon gwamnati ta kawo ƙarshen abin da ta ce na zama barazana ga mata masu tsayawa da gaskiya a siyasa.

    Sai dai hukumar shige da fice ta ƙaryata wannan zargi, inda kakakinta, Akinsola Akinlabi, ya bayyana lamarin a matsayin “binciken yau da kullum” da ya ɗauki ’yan mintuna kaɗan kafin a sake mata fasfo ɗinta. Akinlabi ya ce babu wata alaƙa tsakanin hukumar da majalisar dattawa a wannan lamari. Duk kokarin da aka yi domin samun karin bayani daga ofishin Akpabio bai yi nasara ba, domin bai ɗaga waya ko amsa saƙo ba.

    Lamarin ya jawo cece-kuce a tsakanin al’umma, musamman ganin cewa Natasha ta dade tana rikici da shugabancin majalisar tun bayan dakatar da ita a watan Maris 2025, sakamakon zargin ta da cewa Akpabio yana tafiyar da majalisar “ta zalunci.” Duk da cewa an dawo da ita ofis a watan Satumba, wannan sabon rikicin ya sake hura wutar muhawara kan dangantakarta da shugabancin majalisar.

    Natasha
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleAn Yi Jana’izar Malam Nata’ala a Yobe
    Next Article Kamfanonin Jamus Fiye Da 90 Ne Su Ke Aiki a Najeriya – Yusuf Tuggar
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202542 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.