Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026

      Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Sojoji Sun Musanta Batun Sanya Dokar “Zaman Gida” a Yankin Kudu-Maso-Gabas
    Featured

    Sojoji Sun Musanta Batun Sanya Dokar “Zaman Gida” a Yankin Kudu-Maso-Gabas

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 20, 2025Updated:November 20, 2025No Comments2 Mins Read

    Rundunar Sojin Najeriya ta musanta wani sako da ke yawo a kafafen sada zumunta na cewa za a aiwatar da umarnin “za a zauna a gida” a yankin Kudu-Maso-Gabas, inda ta bayyana sakon a matsayin karya da ayyukan ‘yan ta’adda.

    A wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis, Mataimakin Daraktan Hulɗa da Jama’a na Sojin Najeriya, 82 Division, Lt. Col. Olabisi Ayeni, ya ce manufar sako irin wannan ita ce tada tsoro da kawo cikas ga rayuwar jama’a. Kakaki24 ta samu bayanin cewa rundunar soji tare da sauran hukumomin tsaro sun riga sun kafa tsauraran matakan tsaro domin kare lafiyar mazauna yankin.

    Ayeni ya jaddada cewa “’Yancin motsi da gudanar da ayyukan yau da kullum na mazauna yana nan, ba tare da wani tsangwama ba,” sannan ya gargadi duk wanda ya yi ƙoƙarin tilasta wannan umarni na bogi cewa za a hukunta shi. Rundunar ta yi kira ga jama’a da su yi watsi da duk wani yunkuri na tayar da hankalin jama’a da hana ci gaban al’umma, tare da ƙarfafa su da cewa “idan kun ga abin da ba daidai ba, ku bayyana.”

    Ya ƙara da cewa ayyukan tattalin arziki za su ci gaba ba tare da wata tangarda ba, kuma duk wanda ya yi ƙoƙarin amfani da ƙarfi wajen aiwatar da umarnin bogi zai fuskanci hukunci mai tsanani.

    Sojoji
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleMasu Garkuwa Da Mutane Sun Hallaka Wani Ɗansanda a Abuja
    Next Article Gwamnatin Sokoto Ta Kammala Ginin Tasha Wutar Lantarki
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Featured

    Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.