Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

      March 2, 2026

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Tinubu Ya Amince Da Ƙarin Kashi 15% Akan Harajin Fetur Da Gas Din Da Aka shigo Da Shi Najeriya
    Featured

    Tinubu Ya Amince Da Ƙarin Kashi 15% Akan Harajin Fetur Da Gas Din Da Aka shigo Da Shi Najeriya

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 30, 2025No Comments2 Mins Read

    Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da shigar da sabon haraji na kashi 15 cikin 100 (15%) kan duk wani man fetur da dizel da ake shigo da shi ƙasar nan. Wannan mataki na gwamnati na nufin ƙarfafa masana’antun tace mai na cikin gida da kuma daidaita farashin man fetur a kasuwa, duk da cewa zai iya jawo ƙarin farashi a gidajen mai.

    A wata wasiƙa da aka rubuta ranar 21 ga Oktoba, 2025, Tinubu ya umurci Hukumar Haraji ta Ƙasa (FIRS) da Hukumar Kula da Mai ta Tsakiya da Ƙasa (NMDPRA) da su fara aiwatar da harajin nan take. Shugaban FIRS, Zacch Adedeji, ne ya gabatar da wannan shawarwarin, yana mai cewa matakin zai taimaka wajen ƙarfafa amfani da Naira wajen cinikin mai da kuma samar da daidaito tsakanin masu tace mai da ‘yan kasuwa.

    Adedeji ya bayyana cewa, rashin daidaituwa tsakanin farashin man da ake tacewa a gida da na da ake shigo da shi ya jawo tashe-tashen farashi da rashin tsayayyiyar kasuwa, duk da cewa yanzu ana samun ci gaba a fannin tace man dizel da fetur a cikin gida. Ya kara da cewa, wannan haraji zai hana shigo da mai ba tare da biyan haraji ba, wanda ke iya cutar da masana’antun cikin gida.

    Rahoton ya nuna cewa sabon harajin na iya ƙara farashin man fetur da karuwar N99.72 a kowace lita, inda hakan zai kai farashin mai a Legas zuwa kusan N964.72 kowace lita, wanda har yanzu ya fi ƙasashe da dama a yammacin Afirka arha. Matakin na zuwa ne a daidai lokacin da Gwamnati ke ƙoƙarin rage dogaro da man shigo da ƙasashen waje, musamman bayan fara tace mai a matatar Dangote da wasu kanana a jihohin Edo, Rivers da Imo.

    Tinubu
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleBabban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Sha Alwashin Kawo Ƙarshen Ƙungiyoyin Ta’addanci
    Next Article Dukkan Ƴan Majalisar Wakilai Na Enugu Sun Koma Jam’iyyar APC
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

    March 2, 2026
    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.