Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

      March 2, 2026

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Tinubu Zai Tura Sojojin Najeriya Zuwa Benin Domin Tabbatar Da Zaman Lafiya
    Featured

    Tinubu Zai Tura Sojojin Najeriya Zuwa Benin Domin Tabbatar Da Zaman Lafiya

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanDecember 9, 2025No Comments2 Mins Read

    Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da buƙatar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na tura sojojin Najeriya zuwa Jamhuriyar Benin domin taimakawa wajen kwantar da tarzoma da ta biyo bayan yunkurin juyin mulki da aka yi a ƙasar a daren Lahadi. Sanatocin sun nuna cikakken goyon bayansu ga matakin, suna mai cewa kare zaman lafiya a yankin lamarin da ya shafi kasashen makwabta baki ɗaya ne.

    Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya bayyana wannan mataki a matsayin abin da ya dace a wannan lokaci, yana jaddada cewa duk wata barazana ga zaman lafiyar wata ƙasa makwabciya na iya shafar tsaron yanki baki ɗaya. Ya kuma ce haɗin kan kasashen yammacin Afirka na da matuƙar muhimmanci wajen kare dimokraɗiyya da hana taɓarɓarewar tsaro.

    A cewar rahotannin da Bevhi Hausa ta tattara, Shugaba Tinubu ya aikewa da majalisar wasiƙa wacce aka karanta a zauren majalisar, inda ya bayyana cewa gwamnatin Benin ta bukaci taimakon jiragen sama na musamman daga rundunar sojin Najeriya bayan da wasu dakarun soji suka yi yunkurin hambarar da Shugaba Patrice Talon. Yunkurin dai ya haɗa da kutsa gidan talabijin na ƙasar domin sanar da tsige shugaban.

    Shugaba Tinubu ya gargadi majalisar cewa Benin na fuskantar yunƙurin kwace mulki “ba bisa ka’ida ba” wanda ka iya ruguza cibiyoyin dimokraɗiyyar ƙasar. Wannan matakin tura sojoji na Najeriya na zuwa ne a lokacin da ECOWAS da sauran ƙasashen yanki ke ƙoƙarin hana yaduwar juyin mulki a yankin Afrika ta Yamma.

    Majalisar Dattawa
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleBansan Haƙiƙanin Shekaruna Ba – Obasanjo
    Next Article NSCDC Ta Ceto Wasu Yara Da Aka Yi Safararsu Daga Arewacin Najeriya Zuwa Kogi
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

    March 2, 2026
    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.