Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026

      Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 17 a Kaduna da Filato
    Featured

    Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 17 a Kaduna da Filato

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 2, 2025No Comments2 Mins Read

    A kalla mutum 17 ne suka rasa rayukansu a hare-hare daban-daban da ‘yan bindiga suka kai a jihohin Kaduna da Filato a ƙarshen mako. A Kaduna, ‘yan bindigar sun kutsa cikin garin Damakasuwa da ke cikin masarautar Chawai, ƙaramar hukumar Kauru, inda suka kashe mutum bakwai da jikkata wani. Shaidun gani da ido sun ce maharan sun zo da yamma, suka fara harbe-harbe ba gaira ba dalili, lamarin da ya sa mazauna yankin suka gudu cikin daji domin tsira da rayukansu.

    Mai martaba sarkin Chawai, Alhaji Yahaya Muhammad, ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya ce an kashe mutane biyar a wurin, yayin da wasu biyu suka mutu daga baya saboda munanan raunuka. Ya ce an sake samun natsuwa bayan isowar jami’an tsaro, tare da kira ga jama’a da su kwantar da hankali. Wani matashin yankin, Barnabas Chawai, ya ce maharan sun far wa jama’a ne a lokacin da wasu ke bacci, wasu kuma har yanzu suna harkokinsu na yamma.

    A jihar Filato kuwa, an tabbatar da mutuwar mutum goma a hare-hare guda biyu da suka faru tsakanin Juma’a da Asabar. A cewar wani jagoran al’umma, Rwang Tengwon, maharan da ake zargin Fulani makiyaya ne sun kai farmaki a garin Kwi, ƙaramar hukumar Riyom, inda suka kashe mutum bakwai. Haka kuma an kashe mutum uku a garin Pushit, ƙaramar hukumar Mangu, kamar yadda ƙungiyar ci gaban Mwaghavul ta tabbatar a wata sanarwa.

    Hukumomin ‘yan sanda a jihohin biyu ba su fitar da cikakken bayani ba har zuwa lokacin da aka wallafa rahoton. Sai dai gwamnan Filato, Caleb Mutfwang, ya tabbatar da matakan tsaro da suka haɗa da hana kiwon dare da jigilar shanu bayan ƙarfe 7 na yamma da kuma hana amfani da babura daga 7 na yamma zuwa 6 na safe, domin rage hare-haren da ke addabar jihar.

    Kaduna
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleHar Yanzu Bamu Janye Dakatarwar Shekaru 30 Da Mu Ka Yi Wa El-Rufai Ba – SDP
    Next Article Ƴan Sanda Sun Kama Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Shanu a Jigawa
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Featured

    Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.