Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

      March 2, 2026

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Ambaliyar Ruwa: Har Yanzu Dubban Jama’ar Da Ambaliyar Maiduguri Ta Shafa Basu Samu Matsuguni Ba
    Featured

    Ambaliyar Ruwa: Har Yanzu Dubban Jama’ar Da Ambaliyar Maiduguri Ta Shafa Basu Samu Matsuguni Ba

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 6, 2025No Comments2 Mins Read

    Shekara guda bayan ambaliyar ruwa ta mamaye Maiduguri, babban birnin jihar Borno, dubban mutane da bala’in ya shafa har yanzu ba su samu mafaka ta dindindin ba. Ambaliyar ta faru ne a watan Satumbar 2024 bayan Alou dam ya karye sakamakon ruwan sama mai yawa da kuma sakaci wajen gyarawa, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da dama tare da raba fiye da mutane 300,000 da matsugunansu.

    Maryam Jidda, wata tsohuwa mai shekaru 75, ta rasa gidan da ta gina shekaru 11 da suka wuce bayan ta tsere daga hare-haren Boko Haram. Yanzu haka tana zaune ne da yaranta tara a ɗaki guda tare da makwabciya, ba tare da samun damar sake farfado da sana’ar ta sayar da goro ba. Aisha Ali Adamu, wata bazawara mai yara takwas, ita ma tana rayuwa ne da taimakon al’umma tun bayan da ruwa ya shafe gidanta. Yaran nata sun daina zuwa makaranta tun bara saboda rashin kayan karatu da kudin makaranta — matsalar da ta riga ta zama babbar barazana ga ilimi a Borno inda yara fiye da 700,000 ba sa samun ilimi saboda tashin hankali da talauci.

    Yawan mutanen da ke gudun hijira daga rikicin Boko Haram da ISWAP ya kara cunkoson Maiduguri, inda miliyoyi suka nemi mafaka cikin shekaru goma da suka gabata. Duk da kokarin gwamnati na rufe sansanonin ‘yan gudun hijira da mayar da su garuruwansu, mutane da dama sun ki komawa saboda tsoron hare-haren mayaka — kamar yadda aka gani a Darul Jamal a farkon Satumba, inda akalla mutum 63 suka mutu a wani hari.

    A halin yanzu, yawancin wadanda ambaliyar ta shafa suna rayuwa cikin talauci da rashin kulawar gwamnati, ba tare da wurin zama ko damar farfado da rayuwarsu ba — abin da ke jawo ayar tambaya kan shirye-shiryen gwamnati na taimaka musu.

    Maiduguri
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleMutane 4,778 Ne Su Ka Mutu a Najeriya Sakamakon Cutar Kwalara – NCDC
    Next Article Gwamnan Kaduna Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan 2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata a Jihar
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

    March 2, 2026
    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.