Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026

      Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

      March 1, 2026

      Iran Ta Ayyana Zaman Makoki na Kwanaki 40 Bayan Mutuwar Jagora Ayatoullah Khamenei 

      March 1, 2026

      Mutum 40 Sun Mutu a Harin da Aka Kai Makarantar Ƴanmata a Iran

      February 28, 2026

      Iran Ta Sha Alwashin Kare Kanta Daga Hare-haren Amurka da Isra’ila

      February 28, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Da Ɗumi-ɗumi : An Ceto Ɗalibai Mata 24 Da Aka Sace a Kebbi
    Featured

    Da Ɗumi-ɗumi : An Ceto Ɗalibai Mata 24 Da Aka Sace a Kebbi

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 25, 2025No Comments2 Mins Read

    An samu babban sauƙi a Jihar Kebbi bayan da aka tabbatar da kubutar dalibai mata 24 da aka sace daga Government Girls Secondary School Maga a Karamar Hukumar Danko/Wasagu. Lamarin ya faru ne a daren baya, inda aka tashi da fargaba a yankin, kafin gwamnatin tarayya a ranar Talata 25 ga Nuwamba 2025 ta tabbatar da ceto su ba tare da samun rahoton mutuwa ba. Bayo Onanuga, Mai Ba wa Shugaban Kasa Shawara kan Bayanai da Tsare-Tsare, shi ne ya sanar da hakan cikin wata takardar da ya fitar ga manema labarai.

    Jami’an tsaro sun gudanar da aikin hadin gwiwa wajen ganin daliban sun dawo cikin koshin lafiya, sai dai har yanzu ba a bayyana cikakkun bayanai game da yadda aka ceto su ba, ko an kama masu garkuwar. Kakaki24 ta tattaro cewa iyaye da al’ummar yankin na jiran karin haske daga hukumomi, kasancewar yankin na daga cikin wuraren da hare-haren ’yan bindiga ke ta karuwa a ’yan shekarun nan, abin da ke ci gaba da barazana ga karatun ’ya’ya mata da tsaron makarantu.

    Al’ummar yankin sun nuna farin ciki tare da godiya bisa kubutar daliban, yayin da kungiyoyin kare haƙƙin ɗalibai ke kira ga gwamnati ta kara tabbatar da tsaro a makarantun Arewa maso Yamma don kauce wa maimaituwar irin wannan lamari. A halin yanzu, ana sa ran gwamnatin tarayya da ta jiha za su fitar da cikakken bayani nan gaba, musamman dangane da matakan da za a dauka wajen inganta tsaro da kare ilimi a yankunan karkara.

    Kebbi
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleƳan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Mata 8 a Tsanyawa
    Next Article Tinubu Ya Bayar da Umarnin Gaggauta Ɗaukar Ƴansanda 20,000
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

    March 1, 2026
    Featured

    Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

    March 1, 2026
    Featured

    Iran Ta Ayyana Zaman Makoki na Kwanaki 40 Bayan Mutuwar Jagora Ayatoullah Khamenei 

    March 1, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.