Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Mutane 2 Sun Mutu, 8 Sun Jikkata a Harin Boko Haram a Yobe

      March 4, 2026

      ADC Ta Nuna Goyon Bayanta Ga El-Rufai Da Malami

      March 4, 2026

      Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Man Fetur

      March 3, 2026

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026

      Amurka Na Da Isassun Makaman Yaƙi Da Za a Iya Amfani Da Su “Har Abada” – Trump 

      March 3, 2026
    • Siyasa

      ADC Ta Nuna Goyon Bayanta Ga El-Rufai Da Malami

      March 4, 2026

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Kamfanonin Jamus Fiye Da 90 Ne Su Ke Aiki a Najeriya – Yusuf Tuggar
    Featured

    Kamfanonin Jamus Fiye Da 90 Ne Su Ke Aiki a Najeriya – Yusuf Tuggar

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 4, 2025No Comments2 Mins Read
    Yusuf Tuggar, Nigeria's foreign affairs minister, at the Berlin Global Dialogue in Berlin, Germany, on Wednesday, Oct. 2, 2024. The forum runs until Wednesday, Oct. 2. Photographer: Krisztian Bocsi/Bloomberg via Getty Images

    Ministan Harkokin Waje na Najeriya, Yusuf Tuggar, ya bayyana cewa dangantakar Najeriya da Jamus na ƙara ƙarfi, inda yanzu haka fiye da kamfanoni 90 na ƙasar Jamus ke gudanar da harkokinsu a Najeriya. Ya bayyana hakan ne a lokacin bikin tunawa da Ranar Haɗewar Jamus da aka gudanar a birnin Abuja, inda ya ce kamfanonin suna taimakawa wajen samar da ayyukan yi da musayar fasaha, tare da tabbatar da Jamus a matsayin ƙasashen da ke sahun gaba wajen kasuwanci da Najeriya.

    Tuggar, wanda Babban Jami’in Ma’aikatar Harkokin Waje, Wahab Akande, ya wakilta, ya jaddada cewa Jamus ta kasance abokiyar hulɗa mai ƙima wacce ke da gagarumar rawar da take takawa wajen bunkasa tattalin arzikin Najeriya. Ya ce dangantakar kasashen biyu ta samu ci gaba sosai musamman a fannin kasuwanci da kirkire-kirkire.

    A nasa bangare, Konsul Janar na Jamus dake Lagos, Daniel Krull, ya tabbatar da aniyar ƙasarsa ta zurfafa haɗin gwiwa da Najeriya a fannoni daban-daban ciki har da kasuwanci, fina-finai, kimiyya da makamashi. Ya ce suna ƙoƙarin faɗaɗa sashen bayar da biza domin sauƙaƙa wa masu neman tafiya Jamus, tare da ƙirƙirar sabbin haɗin gwiwa a fannin fasaha da masana’antar nishadi.

    Krull ya bayyana cewa Jamus na ɗaya daga cikin manyan abokan kasuwancin Najeriya a yankin Afirka ta Yamma, inda kawai Afirka ta Kudu ke gaban Najeriya wajen musayar kaya da Jamus. Ya ƙara da cewa zuwan wakilan kamfanonin fina-finai na Jamus zuwa taron Africa International Film Festival (AFRIFF) a Lagos, wata alama ce ta yadda haɗin gwiwar al’adun kasashen biyu ke ƙara ƙarfi da fatan amfanar masana’antar fina-finan Najeriya.

    Jamus
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleSabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio
    Next Article Kiristoci Ne Ke Kashe Ƴan Uwansu Kiristoci a Kudu – Gwamnan Anambra
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Mutane 2 Sun Mutu, 8 Sun Jikkata a Harin Boko Haram a Yobe

    March 4, 2026
    Featured

    ADC Ta Nuna Goyon Bayanta Ga El-Rufai Da Malami

    March 4, 2026
    Featured

    Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Man Fetur

    March 3, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202544 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.