Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026

      Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka
    Featured

    Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 6, 2025No Comments2 Mins Read

    An rawaito cewa rundunar sojin Amurka ta tsara yiwuwar kai hare-haren sama a Najeriya sakamakon umarnin da Shugaba Donald Trump ya bai wa Ma’aikatar Tsaron ƙasar, domin kare Kiristoci daga hare-haren ta’addanci. Rahoton jaridar New York Times ya ce an gabatar da zaɓuɓɓuka uku ga ma’aikatar tsaro: na “mai nauyi”, wanda zai haɗa da tura jiragen yaki da tawagar jirgin ruwa a Gabar Tekun Guinea; na “matsakaici” da ke amfani da jiragen yaki marasa matuki wajen kai hare-haren cibiyoyin ‘yan ta’adda; da na “mai sauƙi” da ke takaita kai tsaye ga musayar bayanan tsaro da tallafin leƙen asiri.

    Sai dai jami’an soja a Pentagon sun ce ko da Amurka ta kai hare-haren sama, hakan ba zai kawo ƙarshen matsalolin tsaro a Najeriya ba muddin ba a tsaya kan faɗa mai zurfi kamar yadda aka yi a Afghanistan ko Iraq, wanda a cewar rahoton babu wanda ke goyon bayansa a Washington a yanzu. A baya dai Trump ya yi barazanar tura sojojin Amurka Najeriya domin dakatar da abin da ya kira “kisan gilla ga Kiristoci”, lamarin da gwamnatin Najeriya ta musanta tana mai cewa matsalar ba ta addini bace, illa matsalar ta’addanci da ta shafi kabilu da al’ummomi da dama.

    A gefe guda, kasar China ta nuna goyon bayanta ga Najeriya, tana mai cewa ba ta amince da kowacce ƙasa ta shiga harkokin cikin gida na wata ƙasa karkashin sunan kare addini ko ‘yancin dan Adam ba. Mai magana da yawun Ma’aikatar Harkokin Wajen China, Mao Ning, ta ce kasar na goyon bayan ‘yancin Najeriya da bin hanyoyin diflomasiyya wajen magance matsalolin tsaro.

    Gwamnatin Najeriya ta nanata cewa tun daga shekarar 2023 ana samun ci gaba wajen yaki da ta’addanci, inda ta ce an hallaka sama da mayaka 13,500 tare da ceto mutane fiye da 11,000 da aka yi garkuwa da su. Ministan Yaɗa Labarai, Mohammed Idris, ya bayyana cewa gwamnati na kare ‘yan ƙasa ba tare da bambancin addini ba, tana kuma maraba da haɗin gwiwa da Amurka matuƙar an mutunta ikon Najeriya a kan yankinta.

    Amurka
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleShekarau @ 70: Damuwa Bata Taɓa Hanani Bacci Ba – Shekarau
    Next Article Gidaje 20 Da Ake Zargina a Kansu Ba Nawa Bane Ne Waɗanda Mahaifinmu Ya Bar Mana Gado Ne – Abba Kyari
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Featured

    Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.