Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gidaje 20 Da Ake Zargina a Kansu Ba Nawa Bane Ne Waɗanda Mahaifinmu Ya Bar Mana Gado Ne – Abba Kyari

      November 6, 2025

      Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

      November 6, 2025

      Shekarau @ 70: Damuwa Bata Taɓa Hanani Bacci Ba – Shekarau

      November 6, 2025

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Tinubu Ya Buƙaci Majalisa Ta Sahale Masa Ciyo Bashin Triliyan 1.15

      November 5, 2025
    • Siyasa

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025

      Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio

      November 4, 2025

      Har Yanzu Bamu Janye Dakatarwar Shekaru 30 Da Mu Ka Yi Wa El-Rufai Ba – SDP

      November 2, 2025

      Gwamnan Taraba Zai Koma Jam’iyyar APC

      October 29, 2025

      Gwamnonin PDP Sun Zaɓi Tanimu Turaki a Matsayin Ɗan Takararsu a Zaɓen Shugabancin Jam’iyya

      October 25, 2025
    • Addini

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025

      Tinubu Ya Bawa NAHCON Umarnin Rage Kuɗin Hajjin 2026 Cikin Gaggawa

      October 7, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Ministan Kuɗi Wale Edun Ya Tafi Birtaniya Don Neman Lafiya
    Featured

    Ministan Kuɗi Wale Edun Ya Tafi Birtaniya Don Neman Lafiya

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 15, 2025No Comments2 Mins Read

    Ministan Kuɗi kuma Ministan Tsare-tsaren Tattalin Arziki na Ƙasa, Mista Wale Edun, ya tafi ƙasar Birtaniya domin samun kulawar likitoci, bayan ya yi rashin lafiya a kwanakin baya. Majiyoyi da dama daga fadar gwamnati sun tabbatar da hakan da safiyar Talata, inda suka bayyana cewa ministan ya bar Abuja zuwa Legas da daddare, daga nan kuma ya wuce Landan ta jirgin British Airways.

    Tun a ranar Lahadi, wasu jami’an gwamnati sun bayyana cewa Edun na karɓar magani a gidansa a Abuja karkashin kulawar likitocin Najeriya, suna mai ƙaryata jita-jitar cewa ya kamu da ciwon bugun jini. Sai dai daga baya, likitoci sun ba da shawarar a kai shi ƙasashen waje don ci gaba da jinya, wanda aka aiwatar a yanzu.

    Wani babban jami’in gwamnati ya tabbatar da cewa Edun na fama da rashin lafiya mai ɗan tsanani amma ba ciwon da zai hana shi aiki gaba ɗaya ba. Haka kuma, mai ba Shugaban Ƙasa shawara kan harkokin labarai, Bayo Onanuga, ya tabbatar da cewa Edun ba zai iya halartar taron shekara-shekara na Bankin Duniya da IMF da ke Washington, D.C. ba. Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Olayemi Cardoso, ne zai jagoranci tawagar ƙasar.

    Edun, wanda aka naɗa a watan Agustan 2023, ya taka muhimmiyar rawa wajen aiwatar da manufofin tattalin arzikin gwamnatin Tinubu, ciki har da cire tallafin mai da daidaita farashin musayar kuɗi. Har yanzu Ma’aikatar Kuɗi ba ta fitar da wata sanarwa ta hukuma kan halin da ministan ke ciki ba.

    Birtaniya
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleGwamna Mbah Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa APC
    Next Article Za a Samu Ƙarancin Wutar Lantarki Na Tsawon Kwanaki 10 a Gombe – TCN
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gidaje 20 Da Ake Zargina a Kansu Ba Nawa Bane Ne Waɗanda Mahaifinmu Ya Bar Mana Gado Ne – Abba Kyari

    November 6, 2025
    Featured

    Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

    November 6, 2025
    Featured

    Shekarau @ 70: Damuwa Bata Taɓa Hanani Bacci Ba – Shekarau

    November 6, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202535 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202532 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202526 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views

    Kotu Ta Bayar Da Belin Sowore

    October 24, 202519 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.