Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ba Kama Gbajabiamila Muka Yi Ba Gayyatarsa Muka Yi – ICPC

      July 21, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabanni Da Mambobi 26 a Hukumomi Da Kwamitocin Gwamnatin Tarayya

      July 21, 2026

      An Zargi Likitan El-Rufai Da Bayar da Rahoton Jinya Na Bogi

      July 21, 2026

      Guguwa Da Ruwan Sama Mai Ƙarfi Sun Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane Huɗu a Sakkwato

      July 21, 2026

      Mamakon Ruwan Sama Ya Lalata Gidaje Da Gonaki a Filato

      July 20, 2026
    • Siyasa

      Kotu Ta Yi Watsi da Ƙarar da Tsagin Tanimu Turaki Suka Shigar Kan Rikicin Shugabancin PDP

      July 18, 2026

      Ya Kamata Majalisa Ta Yi Bincike Kan Ingancin Lafiyar Tinubu – ADC

      July 17, 2026

      Gwamna Yusuf Ya Zaɓi Garo a Matsayin Mataimakinsa a Zaɓen 2027

      July 13, 2026

      INEC Ta Ƙara Wa’adin Miƙa Sunayen ‘Yan Takarar Zaɓen 2027

      July 12, 2026

      Sauye-sauyen Gwamnatina Sun Inganta Ayyuka Da Tattalin Arziki a Kaduna – Gwamna Uba Sani 

      July 10, 2026
    • Addini

      An Rufe Birnin Tehran Domin Jana’izar Ayatollah Ali Khamenei

      July 1, 2026

      Kotu Ta Buƙaci a Gabatar Da Litattafan Da Sheikh Abduljabbar Ya Yi Amfani Da Su

      June 29, 2026

      NAHCON Ta Kammala Dawo Da Alhazan Najeriya Daga Saudiyya

      June 23, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci Hukumomi Su Gaggauta Ɗaukar Matakai Domin Magance Matsalar Tsaro

      June 17, 2026

      Gwamnatin Kano Za Ta Kashe Naira Biliyan 1.5 Domin Shirin ‘Auren Gata’

      June 15, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026

      An Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Sani Yellow a Zamfara

      July 12, 2026

      Matasa a Borno Sun Gudanar Da Zanga-Zanga Kan Rashin Tsaro

      July 12, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Gwamna Mbah Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa APC
    Featured

    Gwamna Mbah Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa APC

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 14, 2025No Comments2 Mins Read

    Gwamnan Jihar Enugu, Peter Mbah, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC a wani taron manema labarai da aka gudanar a Enugu, babban birnin jihar. Mbah ya ce matakin ya biyo bayan dogon nazari ne da nufin hada kai da gwamnatin tarayya domin ci gaban jihar da yankin Kudu maso Gabas baki ɗaya.

    Gwamnan, wanda ya samu rakiyar tsohon gwamnan jihar, Ifeanyi Ugwuanyi, da ‘yan majalisar jiha da na tarayya, ya bayyana cewa ya yanke wannan shawara ne saboda ya ga a jam’iyyar APC akwai damar yin hadin gwiwa da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu wajen aiwatar da sauye-sauyen da za su kawo ci gaba mai ɗorewa. Ya ce, “Tabbas Shugaba Tinubu abokin tafiya ne, wanda ke da hangen nesa da ƙarfin guiwa wajen yanke matakai masu wahala don inganta gobe.”

    Mbah ya bayyana cewa wannan sauyin ba na mutum ɗaya ba ne, illa matakin hadin gwiwa daga shugabannin siyasa a jihar, ciki har da mambobin majalisar tarayya da jiha, shugabannin kananan hukumomi, da masu rike da mukaman siyasa, sama da kashi 80 cikin 100 na shugabannin jam’iyya a jihar. Ya ce matakin zai bai wa mutanen Enugu da Kudu maso Gabas muryar da za a fi saurara a Abuja.

    Yayin da yake gode wa PDP bisa goyon baya tun daga lokacin zabe, Mbah ya bayyana cewa duk da irin biyayyar yankin Kudu maso Gabas ga jam’iyyar, sau da dama muryar yankin ba ta samun isasshen kulawa. Ya ce yana da kwarin gwiwa cewa wannan sabon mataki zai bude sabon babi na ci gaba da cigiyar hadin kai tsakanin Enugu da gwamnatin tarayya.

    PDP
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleAn Kama Ƴan Najeriya Da Laifin Safarar Miyagun Ƙwayoyi a Libya
    Next Article Ministan Kuɗi Wale Edun Ya Tafi Birtaniya Don Neman Lafiya
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ba Kama Gbajabiamila Muka Yi Ba Gayyatarsa Muka Yi – ICPC

    July 21, 2026
    Featured

    Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabanni Da Mambobi 26 a Hukumomi Da Kwamitocin Gwamnatin Tarayya

    July 21, 2026
    Featured

    An Zargi Likitan El-Rufai Da Bayar da Rahoton Jinya Na Bogi

    July 21, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025150 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202679 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202546 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202533 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.