Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » PDP Zata Wargaje Matuƙar Aka Daina Shawara Da Ni – Wike
    Featured

    PDP Zata Wargaje Matuƙar Aka Daina Shawara Da Ni – Wike

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 25, 2025No Comments2 Mins Read

    Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya yi gargaɗin cewa jam’iyyar PDP za ta lalace idan gwamnoninta suka ci gaba da watsi da shi daga muhimman shawarwarin jam’iyyar. Yayin wata tattaunawa da manema labarai a Abuja, Wike ya bayyana takaicinsa kan yadda ake ware shi daga tattaunawa da yanke shawara, duk da irin rawar da ya taka wajen gina jam’iyyar.

    Wike ya ce ba wai jam’iyyar APC bace ke haddasa matsalolin PDP ba, illa dai kuskuren da shugabannin jam’iyyar ke yi da kansu. Ya yi zargin cewa wasu gwamnonin jam’iyyar suna son mamaye harkokin PDP ta hanyar amfani da kuɗaɗen gwamnati, abin da ya kira “hanyar lalata jam’iyyar daga ciki.” Ya kuma bayyana cewa idan aka shirya babban taron jam’iyyar ba bisa ka’ida ba, to ba zai halarta ba, sai dai idan an bi doka da tsarin jam’iyya.

    A gefe guda, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya kira ‘ya’yan jam’iyyar da su hada kai don sake gina PDP a gabannin babban taron jam’iyyar da za a gudanar a Ibadan a watan Nuwamba. Ya ce duk da matsalolin da jam’iyyar ke fuskanta, PDP na da damar dawo da mulki a 2027 idan shugabanninta suka fifita hadin kai da gaskiya a kan son zuciya.

    Sai dai a yankin Arewa maso Yamma, wasu dattawan PDP sun zargi Ministan Tsaron Ƙasa, Mohammed Bello Matawalle, da tilasta wa magoya bayan PDP komawa jam’iyyar APC ta hanyar amfani da mukamai da dukiya. Sun ce wannan lamari na iya lalata tsarin dimokuraɗiyya da kuma raunana jam’iyyar adawa a shiyyar Arewa maso Yamma, suna roƙon Shugaba Bola Tinubu da ya ja kunnen ministan.

    APC Bello Matawalle Bola Ahmed Tinubu Nyesom Wike PAdp Zamfara
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleƳan Sanda Sun Kama Ƴan Ta’adda 10 a Neja
    Next Article Gwamnonin PDP Sun Zaɓi Tanimu Turaki a Matsayin Ɗan Takararsu a Zaɓen Shugabancin Jam’iyya
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202542 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.