Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

      September 4, 2026

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

      September 3, 2026

      Gwamnatin Kano ta fitar da iyakoki tsakanin Jam’iar Bayero da alummar Rimin Zakara bayan kammala biyan diyya

      September 3, 2026

      Ƙungiyar Miyetti Allah Ta Buƙaci Tinubu Ya Sa a Saki Shugabanta

      September 3, 2026
    • Siyasa

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Ɗan Takarar Sanatan Kano ta Tsakiya a NDC Na Shirin Komawa APC

      September 2, 2026

      Ƴan Siyasa Ne Matsalar Najeriya – Peter Obi

      August 31, 2026

      Bai kamata Tinubu ya bar Najeriya a dai dai lokacin da matsaloli ke addabar ƙasarsa ba – Atiku

      August 31, 2026

      Atiku Ya Yi Alkawarin Sake Buɗe Iyakokin Najeriya Idan Ya Lashe Zaɓen 2027

      August 28, 2026
    • Addini

      Shugaban Asibitin Kwararru na Best Choice, Na Taya Gwamnan Kano Da Al’umma Bikin Murnar Maulidi Annabi SAW

      September 2, 2026

      Hajj 2027 : Kano ta kammala sayar da kujeru 3,050 da aka ware wa jihar

      August 31, 2026

      Gwamnatin Kano ta bayar da hutu domin bikin Takutaha

      August 26, 2026

      Wasu Malamai Daga Arewacin Najeriya Sun Goyi Bayan Tazarcen Tinubu

      August 23, 2026

      Gwamnatin Tarayya ta ayyana Talata a matsayin ranar hutun Maulidi

      August 21, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ƴanbindiga Sun Sace Shugaban Jam’iyyar ’iyyar APC Na Ƙaramar Hukumar Rogo

      September 1, 2026

      Amurka Za Ta Janye Sojoji Kusan 200 Daga Najeriya

      August 28, 2026

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » PDP Zata Wargaje Matuƙar Aka Daina Shawara Da Ni – Wike
    Featured

    PDP Zata Wargaje Matuƙar Aka Daina Shawara Da Ni – Wike

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 25, 2025No Comments2 Mins Read

    Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya yi gargaɗin cewa jam’iyyar PDP za ta lalace idan gwamnoninta suka ci gaba da watsi da shi daga muhimman shawarwarin jam’iyyar. Yayin wata tattaunawa da manema labarai a Abuja, Wike ya bayyana takaicinsa kan yadda ake ware shi daga tattaunawa da yanke shawara, duk da irin rawar da ya taka wajen gina jam’iyyar.

    Wike ya ce ba wai jam’iyyar APC bace ke haddasa matsalolin PDP ba, illa dai kuskuren da shugabannin jam’iyyar ke yi da kansu. Ya yi zargin cewa wasu gwamnonin jam’iyyar suna son mamaye harkokin PDP ta hanyar amfani da kuɗaɗen gwamnati, abin da ya kira “hanyar lalata jam’iyyar daga ciki.” Ya kuma bayyana cewa idan aka shirya babban taron jam’iyyar ba bisa ka’ida ba, to ba zai halarta ba, sai dai idan an bi doka da tsarin jam’iyya.

    A gefe guda, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya kira ‘ya’yan jam’iyyar da su hada kai don sake gina PDP a gabannin babban taron jam’iyyar da za a gudanar a Ibadan a watan Nuwamba. Ya ce duk da matsalolin da jam’iyyar ke fuskanta, PDP na da damar dawo da mulki a 2027 idan shugabanninta suka fifita hadin kai da gaskiya a kan son zuciya.

    Sai dai a yankin Arewa maso Yamma, wasu dattawan PDP sun zargi Ministan Tsaron Ƙasa, Mohammed Bello Matawalle, da tilasta wa magoya bayan PDP komawa jam’iyyar APC ta hanyar amfani da mukamai da dukiya. Sun ce wannan lamari na iya lalata tsarin dimokuraɗiyya da kuma raunana jam’iyyar adawa a shiyyar Arewa maso Yamma, suna roƙon Shugaba Bola Tinubu da ya ja kunnen ministan.

    APC Bello Matawalle Bola Ahmed Tinubu Nyesom Wike PAdp Zamfara
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleƳan Sanda Sun Kama Ƴan Ta’adda 10 a Neja
    Next Article Gwamnonin PDP Sun Zaɓi Tanimu Turaki a Matsayin Ɗan Takararsu a Zaɓen Shugabancin Jam’iyya
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

    September 4, 2026
    Featured

    A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

    September 4, 2026
    Featured

    Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

    September 3, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025229 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202680 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202551 Views

    Gwamnatin Kano Ta Raba Filaye Ga Masu Taimakawa Gwamna Sama da 2,500

    August 1, 202644 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.