Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

      November 6, 2025

      Shekarau @ 70: Damuwa Bata Taɓa Hanani Bacci Ba – Shekarau

      November 6, 2025

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Tinubu Ya Buƙaci Majalisa Ta Sahale Masa Ciyo Bashin Triliyan 1.15

      November 5, 2025

      Gwamnatin Tarayya Ta Raba Gidaje 100 Ga Zawarawa a Kaduna

      November 5, 2025
    • Siyasa

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025

      Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio

      November 4, 2025

      Har Yanzu Bamu Janye Dakatarwar Shekaru 30 Da Mu Ka Yi Wa El-Rufai Ba – SDP

      November 2, 2025

      Gwamnan Taraba Zai Koma Jam’iyyar APC

      October 29, 2025

      Gwamnonin PDP Sun Zaɓi Tanimu Turaki a Matsayin Ɗan Takararsu a Zaɓen Shugabancin Jam’iyya

      October 25, 2025
    • Addini

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025

      Tinubu Ya Bawa NAHCON Umarnin Rage Kuɗin Hajjin 2026 Cikin Gaggawa

      October 7, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » INEC Ta Buƙaci Majalisa Ta Gaggauta Amincewa Da Sabbin Dokokinta
    Featured

    INEC Ta Buƙaci Majalisa Ta Gaggauta Amincewa Da Sabbin Dokokinta

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 3, 2025No Comments2 Mins Read

    Shugaban Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, ya buƙaci Majalisar Dokokin Najeriya da ta gaggauta amincewa da sauye-sauyen dokokin zaɓe da hukumar ta gabatar, domin tabbatar da ingantaccen shiri kafin babban zaɓe na gaba.

    Farfesa Yakubu ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis a Abuja, yayin wata ganawa da tawagar sa ido kan zaɓe ta Tarayyar Turai (EU) ƙarƙashin jagorancin Barry Andrews, wanda ya jagoranci tawagar sa ido a babban zaɓen 2023.

    A farkon shekarar nan, hukumar INEC ta mika jerin sauye-sauyen doka ga Majalisar Dokoki, wanda ya haɗa da:

    Zaɓen wuri (Early Voting)

    Zaɓen mazauna ƙasashen waje (Diaspora Voting)

    Gyara amfani da katin zaɓe na dindindin

    Bai wa INEC damar naɗa shugabannin zaɓe na jihohi

    Samar da hukumomin sasanta rikicin zaɓe

    Yakubu ya bayyana cewa amincewa da waɗannan sauye-sauyen da wuri zai bai wa hukumar damar tsara shirye-shiryen zaɓe cikin nasara kafin lokacin gudanar da babban zaɓe na gaba.

    Ya ƙara da cewa INEC ta yi nazari sosai kan dukkan shawarwari takwas da tawagar sa ido ta EU ta bayar a rahotonsu na zaɓen 2023. A cewarsa, hukumar ta riga ta ɗauki matakai kan shawarwarin da ke buƙatar sauye-sauyen cikin gida, tare da ci gaba da aiki da sauran bangarori kan waɗanda suka shafi doka da tsarin mulki.

    “Hukumar tana jiran kammala nazarin sauye-sauyen doka da Majalisar Dokoki ke yi, domin a aiwatar da su cikin lokaci,” in ji shi.

    Shugaban INEC ya kuma bayyana cewa shawarwarin EU da na sauran masu sa ido kan zaɓe suna daga cikin muhimman abubuwan da aka yi la’akari da su yayin nazarin bayan zaɓen 2023.

    INEC
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleƳan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara
    Next Article Tinubu Na Ƙoƙari Wajen Ganin An Gudanar Da Sahihin Zaɓe a 2027 — Kakakin Majalisa
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

    November 6, 2025
    Featured

    Shekarau @ 70: Damuwa Bata Taɓa Hanani Bacci Ba – Shekarau

    November 6, 2025
    Addini

    Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

    November 5, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202535 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202531 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202526 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views

    Kotu Ta Bayar Da Belin Sowore

    October 24, 202519 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.