Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Man Fetur

      March 3, 2026

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026

      Amurka Na Da Isassun Makaman Yaƙi Da Za a Iya Amfani Da Su “Har Abada” – Trump 

      March 3, 2026

      ICPC Ta Bayyana Abubuwan Da Ta Samo Daga Gidan El-Rufai a Abuja

      March 3, 2026

      Ɗan Atiku Ya Ajiye Muƙamin Kwamishina a Gwamnatin Adamawa

      March 3, 2026
    • Siyasa

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Dangote Ya Buɗe Masana’antar Siminti a Côte d’Ivoire
    Featured

    Dangote Ya Buɗe Masana’antar Siminti a Côte d’Ivoire

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 13, 2025No Comments2 Mins Read

    Kamfanin Dangote Cement ya kaddamar da sabuwar masana’antar siminti a Attingué, kimanin kilomita 30 daga birnin Abidjan na ƙasar Côte d’Ivoire. An gudanar da bikin kaddamarwar ne a ranar Laraba a otal ɗin Novotel Abidjan-Marcory, tare da bayyana cikakkun bayanai ta bakin Manajan Darakta na kamfanin a ƙasar, Serge Gbotta.

    Masana’antar, wacce ke kan fili mai faɗin hekta 50, tana da ƙarfin samar da ton miliyan uku na siminti a duk shekara, lamarin da ya sanya ta zama ɗaya daga cikin manyan wuraren samar da siminti na kamfanin a wajen Najeriya. An kashe kusan CFA biliyan 100 wajen gina ta, domin cikar burin Aliko Dangote na gina nahiyar Afirka mai ƙarfin masana’antu da rage dogaro da kayayyakin waje.

    Sabuwar masana’antar ta sanya Côte d’Ivoire ta zama ƙasa ta 11 a nahiyar da ke da masana’antar Dangote Cement, inda gaba ɗaya ƙarfin samarwar kamfanin ya kai ton miliyan 55 a kowace shekara. Kamfanin ya ce wannan mataki zai taimaka wajen gina manyan ayyukan raya ƙasa da kuma biyan buƙatar gina gine-gine da ke ƙaruwa a ƙasar sakamakon bunƙasar birane.

    Bugu da ƙari, masana’antar za ta samar da fiye da ayyukan yi 1,000 kai tsaye, musamman ga matasa da ƙananan kamfanoni kamar masu jigila, dillalai da masu sana’o’in gine-gine. Shugaban kamfanin Dangote Cement a Côte d’Ivoire ya ce burinsu shi ne samar da siminti mai ingancin ƙasa da ƙasa a farashi mai sauƙi ga ‘yan ƙasar, tare da ba da gudunmawa ga ci gaban al’umma.

    Dangote
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleHisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba
    Next Article Zaben 2027: Ba Mu Ƙulla Wata Yarjejeniya Da Jonathan Ba — Peter Obi
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Man Fetur

    March 3, 2026
    Featured

    Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

    March 3, 2026
    Featured

    Amurka Na Da Isassun Makaman Yaƙi Da Za a Iya Amfani Da Su “Har Abada” – Trump 

    March 3, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202544 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.