Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

      September 4, 2026

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

      September 3, 2026

      Gwamnatin Kano ta fitar da iyakoki tsakanin Jam’iar Bayero da alummar Rimin Zakara bayan kammala biyan diyya

      September 3, 2026

      Ƙungiyar Miyetti Allah Ta Buƙaci Tinubu Ya Sa a Saki Shugabanta

      September 3, 2026
    • Siyasa

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Ɗan Takarar Sanatan Kano ta Tsakiya a NDC Na Shirin Komawa APC

      September 2, 2026

      Ƴan Siyasa Ne Matsalar Najeriya – Peter Obi

      August 31, 2026

      Bai kamata Tinubu ya bar Najeriya a dai dai lokacin da matsaloli ke addabar ƙasarsa ba – Atiku

      August 31, 2026

      Atiku Ya Yi Alkawarin Sake Buɗe Iyakokin Najeriya Idan Ya Lashe Zaɓen 2027

      August 28, 2026
    • Addini

      Shugaban Asibitin Kwararru na Best Choice, Na Taya Gwamnan Kano Da Al’umma Bikin Murnar Maulidi Annabi SAW

      September 2, 2026

      Hajj 2027 : Kano ta kammala sayar da kujeru 3,050 da aka ware wa jihar

      August 31, 2026

      Gwamnatin Kano ta bayar da hutu domin bikin Takutaha

      August 26, 2026

      Wasu Malamai Daga Arewacin Najeriya Sun Goyi Bayan Tazarcen Tinubu

      August 23, 2026

      Gwamnatin Tarayya ta ayyana Talata a matsayin ranar hutun Maulidi

      August 21, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ƴanbindiga Sun Sace Shugaban Jam’iyyar ’iyyar APC Na Ƙaramar Hukumar Rogo

      September 1, 2026

      Amurka Za Ta Janye Sojoji Kusan 200 Daga Najeriya

      August 28, 2026

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Kashi 70% Na Matan Da Aka Yankewa Hukuncin Kisa a Najeriya Iyaye Ne- Bincike
    Featured

    Kashi 70% Na Matan Da Aka Yankewa Hukuncin Kisa a Najeriya Iyaye Ne- Bincike

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 14, 2025No Comments2 Mins Read

    Wani sabon bincike ya gano cewa yawancin mata da ke fuskantar hukuncin kisa a Najeriya iyaye ne, kuma masu fama da talauci, rashin ilimi. Binciken wanda aka gabatar a taron tabbatar da sakamako a Abuja ranar Litinin, an gudanar da shi ne ta Hope Behind Bars Africa tare da hadin gwiwar Hukumar Kare Hakkokin Dan Adam ta Kasa (NHRC) da tallafin World Coalition Against the Death Penalty da French Development Agency.

    Rahoton ya nuna cewa kashi 47% na matan da aka yankewa hukuncin kisa su na tsakanin shekaru 18 zuwa 35, yayin da fiye da kashi ɗaya bisa uku ba su da ilimi kwata-kwata, sai kuma kashi 10% kacal suka kai matakin gaba. Haka kuma, kashi 70% daga cikinsu iyaye ne da suka bar ‘ya’yansu cikin mawuyacin hali da rashin kulawa, abin da ke kara tsananta matsalolin zamantakewa ga iyalansu. Yawancinsu sun taba fuskantar cin zarafi kamar auren dole da dukan aure.

    Binciken ya kuma nuna cewa kashi 75% daga cikin matan ba su san dokar da aka gurfanar da su a karkashinta ba, yayin da kashi 85% suka ce tsarin dokokin ya nuna wariya ga mata. Fiye da rabin matan sun bayyana cewa shari’unsu ba su kasance a bude ba, kuma tsarin shari’a mai rinjayen maza ya shafi sakamakon shari’unsu. Haka kuma, yawanci sun fuskanci tsangwama da kin amincewa daga mazajensu da al’ummarsu bayan gurfanar da su, musamman a shari’o’in da suka shafi zina ko laifukan jima’i.

    Shugaban NHRC, Dr. Tony Ojukwu (SAN), ya yi kira da a aiwatar da sauye-sauye cikin gaggawa tare da jaddada matsayinsu na adawa da hukuncin kisa. Ya bayyana hukuncin kisa a matsayin mataki da bai dace da tsarin kare hakkin dan Adam ba kuma bai rage laifuka yadda ake zato ba. Rahoton ya ba da shawarwari da suka hada da kafa moratorium kan aiwatar da hukuncin kisa, yin gyare-gyaren dokoki masu la’akari da jinsi, bunkasa tallafin shari’a da inganta yanayin zaman kurkuku. Wannan bincike ya zo ne a lokacin bikin Ranar Duniya ta Adawa da Hukuncin Kisa, wanda ake gudanarwa a duk shekara ranar 10 ga Oktoba.

    Najeriya
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleJam’iyyar PDP Ta Ɗage Taron Majalisar Zartarwa Na Ƙasa
    Next Article Matsin Rayuwa Da Ƴan Najeriya Ke Fuskanta Ya Kusa Zuwa Ƙarshe – Shettima
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

    September 4, 2026
    Featured

    A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

    September 4, 2026
    Featured

    Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

    September 3, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025229 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202680 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202551 Views

    Gwamnatin Kano Ta Raba Filaye Ga Masu Taimakawa Gwamna Sama da 2,500

    August 1, 202644 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.