Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

      March 2, 2026

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Sauye-sauyen Da Tinubu Yake Kawowa Basa Aiki – Peter Obi
    Featured

    Sauye-sauyen Da Tinubu Yake Kawowa Basa Aiki – Peter Obi

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 14, 2025No Comments2 Mins Read

    Tsohon Gwamnan Jihar Anambra kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi, ya yi suka ga gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, yana mai cewa gyare-gyaren tattalin arzikin da gwamnatin APC ke aiwatarwa sun kasa rage talauci a Najeriya. Obi ya bayyana hakan ne bayan rahoton Bankin Duniya na ranar 8 ga Oktoba, wanda ya nuna cewa mutane miliyan 139 ke rayuwa a cikin talauci — sama da miliyan 87 a shekarar 2023.

    A cikin wata sanarwa da ya wallafa a X ranar Talata, Obi ya ce cikin shekaru biyu da gwamnatin APC ke mulki, fiye da mutane miliyan 50 sun fada cikin talauci. Ya bayyana hakan a matsayin abin takaici da ke nuna yadda kasa ke kasa kare ‘yan ƙasa. Obi ya ce abin mamaki shi ne, maimakon gwamnati ta dauki matakin gaggawa, sai kawai ta yi musun rahoton da ya bayyana gaskiyar rayuwar talakawa.

    Obi ya bayyana cewa duk da ikirarin aiwatar da gyare-gyare daban-daban, matsin tattalin arziki da talauci suna kara tsananta saboda rashin tsarin aiki mai kyau da kuma gazawar gwamnati wajen karkatar da kudaden kasar zuwa fannonin da za su haifar da ci gaba. Ya kara da cewa hakan ne ke sa Najeriya ci gaba da zama kasa mafi yawan talakawa a duniya.

    Ya ba da shawarar cewa ya kamata a mayar da hankali wajen aiwatar da manufofin da suka fi dacewa da talakawa, tare da bai wa kananan masana’antu da manoma goyon baya, saka jari a fannin ilimi da lafiya, da tabbatar da cewa kashe kudaden gwamnati na tasiri kai tsaye ga rayuwar jama’a. Obi ya ce, “Babu wata kasa da za ta ci gaba idan yawancin al’ummarta suna cikin talauci. Tare da shugabanci nagari, Najeriya za ta iya yin aiki daidai ga kowa da kowa.”

    Bola Ahmed Tinubu
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleMatsin Rayuwa Da Ƴan Najeriya Ke Fuskanta Ya Kusa Zuwa Ƙarshe – Shettima
    Next Article An Kama Ƴan Najeriya Da Laifin Safarar Miyagun Ƙwayoyi a Libya
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

    March 2, 2026
    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.