Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026

      Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya
    Addini

    Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 16, 2025Updated:October 16, 2025No Comments2 Mins Read

    Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya bukaci a samar da dokokin da zasu taimaka wajen amfani da kafafen sada zumunta a Najeriya sakamakon yadda ake ta yin barna da su. Ya bayyana haka ta bakin Sarkin Zazzau, Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli, yayin taron Ulama na Arewa da aka gudanar a Kaduna kan matsalolin tsaro da tattalin arziki. Ya nuna damuwa kan yadda mutane ke amfani da kafafen sada zumunta wajen zagi da bata suna ba tare da tsoro ko ladabtarwa ba, yana mai cewa kasashe da dama suna da tsare-tsare da ke hukunta masu yada kalaman batanci ko tada rikici.

    Shugaban Majalisar Shari’a ta Kasa, Dr. Bashir Aliyu Umar, ya jaddada cewa taron na da nufin hada kan al’umma da samar da mafita ga kalubalen yankin. Ya gargadi jama’a kan yada labaran karya a kafafen sada zumunta, yana mai cewa hakan na kara rura wutar rikici da rashin jituwa. Ya bukaci mutane su rika amfani da kafafen sadarwa ta hanyar da za ta taimaka wajen gano tushen matsalolin tsaro da magance su.

    Shahararren malamin addini, Sheikh Ahmad Gumi, ya bukaci masu amfani da kafafen sada zumunta su kiyaye iyaka wajen yin mu’amala da juna, tare da neman aiwatar da dokokin da suka riga suka wanzu na kare mutunci da hana bata suna. Ya yi gargadin kada a yi tsauraran matakai na takaita kafafen sadarwa gaba ɗaya, amma ya nemi da a daidaita dokokin da zamani.

    Taron ya samu halartar manyan malamai, shugabannin siyasa da masu ruwa da tsaki daga sassan Arewa. Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari, ya bukaci al’umma su daina jingina laifin matsalar tsaro ga gwamnati kawai, yayin da wasu wakilai suka yi alkawarin hada kai wajen aiwatar da shawarwarin taron domin inganta zaman lafiya da cigaban kasa.

    Sarkin Musulmi
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleƳan Sanda Sun Kama Wani Matashi Da Jabun Dalar Amurka a Jigawa
    Next Article Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Featured

    Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.