Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026

      Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Munsan Abinda Ya Sa Gwamnoninmu Su Ke Fita Daga Jam’iyya – PDP
    Featured

    Munsan Abinda Ya Sa Gwamnoninmu Su Ke Fita Daga Jam’iyya – PDP

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 17, 2025No Comments2 Mins Read

    Jam’iyyar PDP ta caccaki gwamnoninta da suka sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC, tana zarginsu da son kai da kwaɗayi, tare da jaddada cewa jama’a ne za su yanke musu hukunci a zaben 2027. PDP ta ce ba gwamnonin ne ke gina jam’iyya ba, sai talakawa, don haka sauya sheƙar ba zai tarwatsa ta ba. Tun bayan zaɓen 2023, gwamnonin jihohin Delta, Akwa Ibom, Enugu da Bayelsa sun fice daga jam’iyyar, haka ma tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da abokin takararsa Ifeanyi Okowa duk sun bayyana ficewa daga jam’iyyar. Kakakin jam’iyyar na ƙasa, Ibrahim Abdullahi, ya bayyana sauya shekar a matsayin alamar son kai da rashin kishin jam’iyya, yana mai cewa PDP tana ci gaba da shiri domin babban taronta a Ibadan wanda zai “sake fasalin jam’iyyar” kafin 2027.

    Shugabannin PDP sun kuma yi zargin cewa gwamnoni na ficewa ne saboda matsin lamba daga jam’iyyar APC. Shugaban rikon kwarya na yankin Kudu maso Kudu, Elder Emmanuel Ogidi, ya ce ana tilasta wa gwamnoni da mambobin jam’iyya su fice don raunana PDP, tare da gargadin cewa APC na ƙoƙarin mayar da Najeriya jam’iyya ɗaya. Sai dai APC da fadar shugaban ƙasa sun musanta wannan zargi, suna cewa PDP ce ta haifar da matsalolinta.

    A gefe guda, Farfesa Udenta O. Udenta ya kira gwamnonin da suka sauya sheƙa “marasa ƙarfin hali”, yana mai cewa sun kasa tsayawa tsayin daka wajen kare jam’iyyarsu da ƙa’idar tsarin tarayya. Ya ce shugabanni na gaskiya suna shawo kan rikice-rikicen cikin gida ba tare da gudu ba. Udenta ya yi nuni da yadda Tinubu ya fuskanci gwamnatin PDP a matsayinsa na gwamnan Legas tsakanin 1999 da 2007, yana mai cewa sabbin gwamnonin ba su da irin wannan jajircewa. Ya kuma yi kira ga ‘yan ƙasa su kare tsarin jam’iyyu masu yawa don guje wa rugujewar dimokuraɗiyya.

    PDP
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleƳan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 8 a Jihar Zamfara
    Next Article Biyan Buƙatunmu Ne Kawai Zai Kawo Ƙarshen Yajin Aiki – ASUU
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Featured

    Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.