Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

      March 2, 2026

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Ƴan Sanda Sun Kama Wani Ɓarawo Kwanaki Biyar Bayan Fitowarsa Daga Gidan Gyaran Hali
    Featured

    Ƴan Sanda Sun Kama Wani Ɓarawo Kwanaki Biyar Bayan Fitowarsa Daga Gidan Gyaran Hali

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 31, 2025No Comments2 Mins Read

    ’Yan sanda a jihar Legas sun sake cafke wani tsohon fursuna mai suna Segun Kolawole, dan shekara 25, kwana biyar kacal bayan an sake shi daga kurkukun Kirikiri Correctional Centre. An kama shi ne bisa zargin komawa ga aikata laifin fashi da yankan aljihu, tare da wasu abokan aikinsa biyu — Sodiq Isa (27) da Adekanmbi Ganiu (21).

    Labarin ya nuna cewa jami’an ’yan sanda sun damke Kolawole ne da safiyar Talata a kasuwar Oshodi, bayan sun lura da motsinsa da ya haifar da zargi. Bayan bincike, an gano tsabar kuɗi ₦80,000 da wayar Infinix Note 40 Pro, waɗanda aka tabbatar da cewa duk daga wani fashi da aka yi a Opebi ne, inda aka sace ₦200,000 da waya daga hannun wani ɗan kasuwa.

    Kakakin ’yan sandan jihar, SP Abimbola Adebisi, ta bayyana cewa Kolawole ya riga ya sayi kaya da takalma da wani ɓangare na kuɗin da ya sace, kuma duk an kwato su daga hannunsa. Adebisi ta kara da cewa jami’an RRS sun kuma cafke sauran abokan aikinsa biyu a wani samame daban da aka gudanar a ranar Juma’a da yamma, inda ake zargin suna yunkurin satar wayoyi daga hannun fasinjoji a wurare daban-daban na Legas.

    Rundunar ’yan sanda ta tabbatar da cewa za a gurfanar da mutanen gaba ɗaya a gaban kotu bayan kammala bincike, domin girbar abin da suka shuka. Wannan na zuwa ne yayin da hukumomin tsaro ke ƙara kaimi wajen yakar laifukan fashi, sata da yankan aljihu a jihar Legas da kewaye.

    Ƴan Sanda
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleƘarin Harajin Man Fetur Zai Ƙarfafa Masana’antu a Najeriya – Fadar Shugaban Ƙasa
    Next Article Ma’aikatar Ma’adanai a Najeriya Ta Tara Naira Biliyan 28 a 2024
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

    March 2, 2026
    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.