Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

      March 2, 2026

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Har Yanzu Sowore Bai Gurfanar Da Kansa a Gaban Hukuma Ba – Rundunar Ƴansanda
    Featured

    Har Yanzu Sowore Bai Gurfanar Da Kansa a Gaban Hukuma Ba – Rundunar Ƴansanda

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 5, 2025No Comments2 Mins Read

    A Cigaban rikicin da ya biyo bayan zanga-zangar da aka ce an shirya yi a Lagos, Kwamishinan ‘Yan Sandan jihar Lagos, CP Jimoh Moshood, ya bayyana cewa har yanzu fitaccen mai fafutuka, Omoyele Sowore, bai gabatar da kansa ga hukumomi ba, duk da sanarwar kama shi da aka bayar. Moshood ya ce hukumar ta samu bayanan sirri na cewa an shirya taron masu zanga-zanga da nufin toshe Third Mainland Bridge, wanda ya kira “muhimmin ginshiƙin zirga-zirgar tattalin arziki a Najeriya.”

    Kwamishinan ya musanta cewa hukumar ‘yan sanda ta sami umarni daga babbar hedkwata ko IGP kan lamarin, yana mai cewa duk abin da aka yi, an yi shi ne bisa hurumin doka don kare tsaro da zaman lafiya a jihar. Ya ce ba a sami sanarwa daga tawagar Sowore game da neman izinin gudanar da zanga-zanga ba, don haka jami’an tsaro suka lalata taron tun kafin ya rikide ya zama barazana ga jama’a.

    A cewar Moshood, an kama mutane 13 a lokacin fatattakar da aka yi, tare da kwace mota mai ɗauke da na’urar magana da janareta, wadanda ake zargin za a yi amfani da su wajen shirya kiran jama’a zuwa titi. Ya kuma ce lauyoyin Sowore sun sanar da cewa zai je ofishin CID da ke Panti, amma har zuwa yau bai bayyana ba.

    Kwamishinan ya ƙara nanata cewa rahoton bayyana Sowore a matsayin wanda ake nema ya yi daidai da tanadin doka, domin, a cewarsa, zanga-zangar da aka shirya na iya haifar da tashin hankali da cunkoson ababen hawa da barazana ga tattalin arzikin Lagos. Ya gargadi masu fafutuka cewa babu wani muhimmin gadon kasa ko gadar da za a yarda a yi amfani da su wajen zanga-zanga ba tare da izini da tsari ba.

    Omoyele Sowore
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleGombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya
    Next Article Ƴan Najeriya Ku Kwantar Da Hankalinku Za Mu Ɗauki Mataki Akan Barazanar Trump – Tinubu
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

    March 2, 2026
    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.