Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Man Fetur

      March 3, 2026

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026

      Amurka Na Da Isassun Makaman Yaƙi Da Za a Iya Amfani Da Su “Har Abada” – Trump 

      March 3, 2026

      ICPC Ta Bayyana Abubuwan Da Ta Samo Daga Gidan El-Rufai a Abuja

      March 3, 2026

      Ɗan Atiku Ya Ajiye Muƙamin Kwamishina a Gwamnatin Adamawa

      March 3, 2026
    • Siyasa

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » An Rantsar Da Shugaban Ƙasa Mafi Tsufa a Duniya
    Featured

    An Rantsar Da Shugaban Ƙasa Mafi Tsufa a Duniya

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 7, 2025No Comments2 Mins Read

    Shugaban Kamaru, Paul Biya mai shekara 92, ya sake karɓar rantsuwar zama shugaban ƙasa karo na takwas, duk da zanga-zangar da ta barke saboda zargin maguɗin zaɓe. A jawabinsa na farawa, Biya ya yi alƙawarin dawo da zaman lafiya, yana mai zargin wasu “’yan siyasa marasa hankali” da haddasa rikice-rikicen da suka yi sanadin mutuwar mutane da dama.

    Sakamakon zaɓen ya nuna Biya ya samu kashi 54% na kuri’un da aka kaɗa, yayin da abokin hamayyarsa Issa Tchiroma Bakary ya samu kashi 35%. Sai dai Tchiroma ya yi zargin an yi maguɗi, inda ya ce shi ne ya yi nasara a zahiri. Wannan zargi ya tayar da tarzoma a sassa daban-daban na ƙasar, inda akalla mutane 14 suka rasa rayukansu, sama da mutane 1,200 kuma aka kama, a cewar Hukumar Kare Hakkokin Dan Adam ta ƙasa.

    A jawabinsa, Biya ya jinjina wa jami’an tsaro bisa yadda suka dakile zanga-zangar, amma bai tabo koken da ake yi na cin zarafin masu zanga-zanga ba. Ya kuma yi kira ga ƴan ƙasa da su manta da rikice-rikicen zaɓe su haɗa kai, tare da yin alƙawarin inganta rayuwar matasa da mata da kuma yaƙi da cin hanci da rashawa.

    Tchiroma kuwa har yanzu bai janye matakinsa ba a matsayin shi ne ya ci, inda ya kira ga yajin aiki a wasu yankuna, musamman Garoua da Douala. Ya kuma bukaci ƙasashen ƙetare su sanya takunkumi ga jami’an gwamnati na Kamaru saboda abin da ya kira tsangwamar zabe da take hakkin ‘yan ƙasa. Duk da haka, Kotun Tsarin Mulki ta ƙasar ta ce babu hujjar da ta isa ta soke sakamakon zaɓen.

    Paul Biya
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleMajalisar Wakilai Ta Yi Allah-wadai Kan Harin Da Ƴanbindiga Su Ka Kaiwa Ɗan Majalisar Neja
    Next Article Gwamnatin Gombe Za Ta Yi Amfani Da Hasken Rana Wajen Samar Da Wutar Lantarki Ga Gidaje 8,000
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Man Fetur

    March 3, 2026
    Featured

    Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

    March 3, 2026
    Featured

    Amurka Na Da Isassun Makaman Yaƙi Da Za a Iya Amfani Da Su “Har Abada” – Trump 

    March 3, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202544 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.